Home / MUKALA

MUKALA

BURIN MU SARKIN SHANU DA MATAWALLE KAWAI

Kowama ya faɗi, idan dai matawalle ya koma,Kowama ya faɗi idan  Sarkin Shanu ya zama shugaban karamar hukumar Shinkafi. Al’ummar Jahar Zamafar da kuma al’ummar ƙaramar hukumar mulkin shinkafi za su yi mamaki cewar da nayi kowa ya faɗi idan dai matawalle da sarkin Shanu suka ci zaɓe,dalilina a nan …

Read More »

KUNGIYAR AYCF TA GARGADI GWAMNONIN AREWA

TARON MANEMA LABARAI DA KUNGIYAR TUNTUBA TA MATASAN AREWACIN NAJERIYA ( AYCF) SUKA YI A GAME DA CECE – KUCEN DA AKE YI KAN YANCIN YANKIN NA SHIGA HARKOKIN DIMOKURADIYYA A 2023. Mun kasance masu yin duba na tsanaki misamman a harkar batun kabilanci a tsarin Dimokuradiyya daga wasu Gwamnonin …

Read More »

Babban gangamin jam’iyyar APC ya kankama

  Daga Salisu Na’inna Dambatta     Allah Ya yi ikonsa, ga shi ranar 26 ga watan nan na Maris a wannan shekara ta 2022 za a yi babban taron jam’iyyar APC na kasa. Wannan taro ya kusa zama zahiran domin an kama turba sak domin yin taron lafiya, a …

Read More »

SULHU ALKAIRI NE – YUSUF DINGYADI

  BOLA Tinubu da yaronsa na siyasa Rauf Aregbesola sun dai dai ta da juna, sun amince da yi wa juna uzuri saboda manufa ta ci gaban yankinsu bayan shugabanni da sarakuna na kabilar Yarbawa sun  shiga tsakani a asirce da baiyane.   Hakan na faruwa a dai-dai lokacin da …

Read More »

BOLA AHMED TINUBU NAGARI NA KOWA

    MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI   Sakamakon irin shauki na Zakuwa da kosawar da dimbin al’ummar Najeriya suka yi domin ganin Nagari na kowa da ake yi wa lakabi da Inuwa baki kyamar kowa wato cikakken dan kishin kasa Dokta Bola Ahmad Tinubu, wanda ya yi an gani musamman lokacin …

Read More »

Ai Zamfarawa Ba Wawaye Bane!!!

  Ina mai rantsuwa da Allah, wanda babu abun bautawa da gaskiya sai shi kadai! Kowa yasan cewa a baya, alummar jihar Zamfara baki daya sun shiga cikin garari, da tashin hankali, da rudu, da hayaniya, da rashin tabbas, da damuwa iri-iri, kala-kala, daban-daban, a karkashin wani tsohon gwamna, mai …

Read More »