Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha da ke zamanta a Kano ta yi watsi da zaben Yusuf Umar Datti na NNPP bayan bai yi murabus daga Jami’ar Bayero Kano kwanaki 30 gabanin zaben ba. Mai shari’a Ngozi Flora Azinge ta umarci hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta …
Read More »Yearly Archives: 2023
Girgizar kasa Ta Lashe Rayukan Mutane Sama Da 1,000 A Maroko
Ma’aikatar harkokin cikin gidan kasar ta sanar da cewa, wata mummunar girgizar kasa da ta afku a tsakiyar kasar Morocco a daren Juma’a ta yi sanadin mutuwar mutane akalla 1,037. Girgizar kasa mai karfin awo 6.8 ta afku a tsaunukan High Atlas na kasar Maroko da yammacin jiya Juma’a. Wani …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Rattaba Hannu A Kan Karin Kasafin Kudin 2023
Daga Imrana Abdullahi A wani mataki na nuna jajircewar gwamnatin jihar Katsina wajen kyautata rayuwar al’ummarta da kuma kudurinta na samar da yanayi mai inganci da wadata ga kowa da kowa, Gwamna Dikko Umar Radda ya sanya hannu kan karin kasafin kudin shekarar 2023 domin ya zama doka. Majalisar dokokin …
Read More »Atiku To PEPC: Explain Why Tinubu’s Head Of Legal Team Is On CTC Copies Of Judgment
Former Vice President and the Presidential candidate of the Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar has challenged the Presidential Election Petition Court (PEPC) to explain to the world “ambiguities around why copies of the judgment bears the header of the Tinubu Presidential Legal Team.” In a …
Read More »Tribunal upholds Kaduna Central Senator Lawal Adamu Usman’s election
… dismisses APC candidate’s petition for being baseless, lacking merit The National Assembly Election Petition Tribunal sitting in Kaduna, on Saturday, upheld the election of Senator Lawal Adamu Usman. Consequently, the Tribunal declared Senator Usman, fondly called Mr. LA, of the People’s Democratic Party (PDP), the winner of the Kaduna …
Read More »Sanata Katung Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Gidan Cocin Katolika A Fadar Kamantan
Sanata mai wakiltar yankin Kaduna ta Kudu Sunday Marshal Katung (PDP-Kaduna ta Kudu) ya yi Allah wadai da harin da aka kai gidan limamin cocin Katolika da ke Fadan Kamanton a karamar hukumar Zangon Kataf a jihar Kaduna. ‘Yan bindigar sun kai farmaki gidan limamin cocin, Rabaran.Fr. Emmanuel Okolo a …
Read More »Can NDIC alone tackle Ponzi scammers?
By Salisu Na’inna Dambatta Promoters of Ponzi Schemes scams are aggrevating poverty in the country. They do this by swindling Nigerians of huge amounts of money. A Ponzi scheme is defined as “an investment fraud that pays existing investors with funds collected from new investors.” This is clearly doubtful for …
Read More »The Northeast in the Federal Ministry of Agriculture
By Salisu Na’inna Dambatta As freshly-harvested foodstuff arrive the markets and gradually altering the widely-acknowledged countrywide high food prices, it will be historically appropriate to make public the unique contribution of the Northeast geo-political zone to the development of agricultural sector in Nigeria. The zone produced nine Ministers of Agriculture …
Read More »KWSG To Partner Relevant Agencies To End Child Abuse And Human Trafficking
By; Our Reporter Kwara State government has assured it’s readiness to partner with relevant agencies to put an end to the cases of child abuse and human trafficking in the state. Wife of the Kwara State governor , Ambassador Olufolake AbdulRazaq stated this while speaking at the …
Read More »NDIC alone tackle Ponzi scammers?
By Salisu Na’inna Dambatta Promoters of Ponzi Schemes scams are aggrevating poverty in the country. They do this by swindling Nigerians of huge amounts of money. A Ponzi scheme is defined as “an investment fraud that pays existing investors with funds collected from new investors.” This is clearly doubtful for …
Read More »