Management of Dangote Petroleum Refinery has commenced registration of distributors for the lifting and distribution of refined petroleum products across the country. So far, members of three prominent associations, that constitute 75 per cent of the total market in Nigeria have been registered. The associations are Depot and Petroleum Products …
Read More »Daily Archives: January 19, 2024
Muna Kira Ga Isa Ashiru Ya Ce A Ciyar Da Jihar Kaduna Gaba – Sardaunan Ikulu
Daga Imrana Abdullahi Malam Hassan Musa, malami ne a kwalejin ilimin Jihar Kaduna kuma Sakatare sannan kuma shugaban babban kwamitin yada labarai na masoya Sardaunan Ikulu da ake kira (Sardaunan Ikulu Fans), ya ce sun halarci babban ofishin kungiyar APC Ciki da waje da ke tallata manufofi da irin tsare …
Read More »Jami’an Yan Sanda Sun Yi Nasarar Kama Mai Satar Mutane Chinaza Philip
Daga Imrana Abdullahi Rundunar yan Sandan Babban birnin tarayya Abuja ta tabbatar da kama wani shahararren mai Satar Jama’a mai suna Chinaza Philip, da ya addabi jama’ar yankin. Kamar dai yadda wata takardar sanarwar da ya fito daga rundunar Yan Sandan babban birnin tarayya Abuja ta sanar mai dauke …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Yi Nasara A Kotun Koli
Daga Imrana Abdullahi Kotun koli a tarayyar Najeriya ta bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a Matsayin wanda ya lashe zaben Gwamnan Jihar, kotun ta yanke hukuncin ne a yau Juma’a. Kotun mai Alkalai biyar baki dayansu sula yi watsi da daukaka karar da mai gamayya Mohammed Isa …
Read More »Kungiyar AYCF Ta Soki Batun Kokarin Mayar Da Birnin Tarayya Abuja Baya
Daga Imrana Abdullahi Kungiyar tuntuba ta matasan arewacin Najeriya (AYCF), da ke kan gaba wajen kare muradun al’umma marasa galihu da kasa baki daya, ta bayyana da kakkausan lafazi inda ta yi Allah wadai da kokarin mayar da babban birnin tarayyar Najeriya koma baya, ta hanyar mayar da wadansu muhimman …
Read More »PDP V. C. Kaduna South, Sagir Idris clears WAEC Fees for 10 Applicants, on behalf of Representatives Abdulkarim Hussaini Kero
The People’s Democratic Party PDP Vice Chairman in Kaduna South Local Government, Malam Sagir Idris has cleared the West African Examination Council WAEC fees for ten applicants on behalf of the Hon. Member Representing Kaduna South Federal Constituency Hon. Abdulkarim Hussaini Ahmad (Mai Kero). In a statement Signed by …
Read More »Kaduna Market Blaze: Pastor Yohanna Stands with Pantake Market Traders After Devastating Fire, Appeals for Reconstruction Support
By; Imrana Abdullahi, Kaduna As a compassionate gesture, Pastor Dr. Yohanna Buru, the General Overseer of Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, led a delegation comprising Christian leaders and concerned citizens to Old Pantake Market in the heart of Kaduna. The purpose of their visit was to offer condolences and …
Read More »