Daga Imrana Abdullahi Honarabul Nasiru Dogara daga karamar hukumar Zariya ya bayyana cewa sun fice daga jam’iyyar PDP ne domin jaddada cikakken goyon baya da hadin kai tare da nuna ana tare da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Dokta Muktar Ramadan Yero, domin ba yadda Daki zai tashi ragaya ta zauna. …
Read More »Daily Archives: February 13, 2024
Kungiyar NASWDEN Ta Karrama Kwamared Aminu Hassan
Daga Imrana Abdullahi Kwamared Aminu Hassan jigo ne a gamammiyar kungiyar yan jari Bola ta kasa (NASWDEN) ya bayyana gamsuwa da irin yadda gamammiyar kungiyar ta ga kokarinsa har suka bashi lambar karramawa. Ya ce hakika shugabanci yi wa jama’a aiki shi ne shugabanci a kowane irin mataki ne da …
Read More »