MAAUN Group of Universities has congratulated the wife of the former Head of State, Hajia Maryam Sani Abacha on the occasion of her 77th birthday. The congratulatory message was contained in statement by the Founder of the universities, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo and made available to newsmen in Kano on …
Read More »Yearly Archives: 2024
MAAUN hails Maryam Abacha on the occasion of her 77th birthday
MAAUN Group of Universities has congratulated the wife of the former Head of State, Hajia Maryam Sani Abacha on the occasion of her 77th birthday. The congratulatory message was contained in statement by the Founder of the universities, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo and made available to newsmen in Kano …
Read More »KUNGIYAR MATASA KWARARRU ‘YAN KANO MAZAUNA KUDANCIN NAJERIYA SUN YABAWA SARKIN KANO AMINU ADO BAYERO KAN SHUGABANCI NAGARI
Daga Imrana Abdullahi A wani zama na musamman da kungiyar matasa kwararru ‘yan asalin jihar Kano, mai suna Kano Youth Professionals, mazauna kudancin Najeriya da kuma Arewa ta Tsakiya, su ka yi a Kaduna yau Talata, sun yaba matuka da yadda Sarkin Kano Aminu Ado Bayero yake tafiyar da mulkinsa. …
Read More »Kungiyar NURTW Ta Taimakawa Direbobi 360 Masu Bukatar Tallafi Da Dubu Goma Da Turamen Zannuwa Ga Mata 30 A Kaduna
…Matan Direbobi da suka rasu 30 aka ba su dubu Goma da Turamen zannuwa Mata 30 dubu Goma da Turamen Zannuwa Maza dari 330 dubu Goma Goma kowannensu Sakamakon irin farin ciki da jin dadin an san da su direbobi Maza da kuma Matan da mazajensu suka mutu suka bari …
Read More »Parents Urges To Make Their Children Available For Immunization
By; Our Reporter Parents and caregivers have been charged to ensure they make their children less than 5 years of age available for immunization as Kaduna State Government in collaboration with development partners commences another round of polio immunization campaign. Our source said that, the exercise is scheduled …
Read More »An Yi Taron Fadakarwa Ga Malamai Da Limamai A Jihar Kaduna
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin malamai masu yin wa’azi da su fara da sanin manufar abin da ya sa suke yin wa’azi domin cimma Burin da ake bukata na samun ci gaba. Farfesa Yahaya Mijahid ne ya yi wannan kiran a wajen taron …
Read More »CG CUSTOMS MUST NOT GO – AREWA YOUTH COUNCIL
….stay away from Nigetia Custom service The leadership of Arewa consultative youth council has called on paid agents disguising as Northern youth council to stay away from Nigeria Custom headquarters or face arrest by security agencies. In a statement Signed by Alhaji Ayuba Zaid National President Arewa consultative youth counci …
Read More »Dangote Sugar Targets 1.5mt Annually From Locally Grown Sugarcane
…Posts N441.5billion revenue in 2023 full year The Backward Integration Policy of the Federal Government on Sugar will soon have a significant impact on Sugar production in Nigeria, as the Management of Dangote Sugar Plc is targeting an annual production of 1.5 million metric tons of sugar from locally grown …
Read More »Gwamnatin Dauda Lawal Ta Tantance Ma’aikata 3,079 Da Suka Ajiye Aiki
Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya a ƙoƙarinta na biyan basukan da gwamnatocin baya suka bari. Ma’aikatan jihar da na Ƙananan Hukumomi da suka yi ritaya a Zamfara ba su samu haƙƙoƙin su ba tun daga shekarar 2011, wanda kuɗaɗen suka taru tsawon shekaru. A …
Read More »Gwamnatin Dauda Lawal Ta Tantance Ma’aikata 3,079 Da Suka Ajiye Aiki
A kokarin ganin ta kyautatawa daukacin ma’aikata da kuma wadanda suka ajiye aiki har ma da dukkan sauran jama’ar Jihar Gwamnatin Jihar Zamfara ta tantance ma’aikata 3,079 da suka yi ritaya a ƙoƙarinta na biyan basukan da gwamnatocin baya suka bari. Ma’aikatan jihar da na Ƙananan Hukumomi …
Read More »