Daga Imrana Abdullahi Gamayyar Kungiyoyin Arewa 593 daga jihohi 19 na Arewacin Nijeriya ( AREWA CONSENSUS MOVEMENT) sun bayyana cewa lokaci ya yi da za’a kawo karshen matsalar musgunawa Fulani Makiyaya a fadin kasar nan. Shugaban Gamayyar Kungiyoyin na Kasa Dakta Awwal Abdullahi Aliyu, shine ya bayyana haka Jim kadan …
Read More »Yearly Archives: 2024
The Nigeria Customs Service, Federal Operations Unit, Zone B says its men did not cause the incident in Jibiya town, Katsina State
By; Imrana Abdullahi,Kaduna The service revealed this in a statement Signed by SC Isah Suleiman that was made available to newsmen on Monday in Kaduna. The statement reads as: “I am aware that we have a team along the Jibiya Border that is within 40km radius and the officials of …
Read More »Emir Of Kauran Namoda Solicites For Timely Approval, Take Off Of State College Of Legal And Islamic Studies
Emir of Kaura Namoda Major Dr Sanusi Mohammed Ahmed Asha (rtd) has solicited for the timely approval of the executive governor of Zamfara State Dauda Lawal for the take off of Zamfara State College of Legal and Islamic Studies, Kaura Namoda. The emir made the plea during the distribution of …
Read More »FOOD SECURITY: ZAMFARA GOVERNOR LAUNCHES DISTRIBUTION OF AGRICULTURAL ASSETS IN B/MAGAJI, ZURMI, AND K/NAMODA LGAs
By; Imrana Abdullahi On Sunday, Governor Dauda Lawal launched the distribution of agricultural assets and vital farm inputs to farmers in Birnin Magaji, Zurmi, and Kauran Namoda local government areas of Zamfara state. The ceremony marked the continuation of the distribution of agricultural assets under the COVID-19 Action Recovery and …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tsohon Gwamna Jihar Yobe Sanata Bikar ABBA Ibrahim Rasuwa
Labarai daga Jihar Yobe Arewa maso gabashin tarayyar Najeriya na cewa Allah madaukakin Sarki buwayi gagara misali ya yi wa tsohon Gwamnan Jihar Yobe Sanata Bukar ABBA Ibrahim rasuwa. Alhaji Bukar ABBA Ibrahim dai ya yi Gwamnan Jihar Yobe har karo biyu tsawon shekaru Takwas inda ya kuma zama Sanata …
Read More »A Shirye Muke Muba Gidauniyar A A Charity Goyon Baya – Jihar Kebbi
Daga Imrana Abdullahi An bayyana ayyukan Gidauniyar Tallafawa marayu, gajiyayyu da masu bukata ta musamman ta A A Charity a matsayin abin da ya dace kowa ya hada Gwiwa da su domin neman lada duniya da lahira. Mataimakin Gwamnan Jihar Kebbi, Umar Abubakar Arugungu ne ya ankarar da jama’a game …
Read More »PDP Congratulates Members-Elect for winning Sokoto Re-Run Election
The Sokoto State Chapter of the Peoples Democratic Party (PDP) wishes to facilitate with the Members-Elect for Yabo/Shagari Federal Constituency Hon Umar Yusuf Yabo and Bodinga North State Constituency, in the State Assembly, Hon Abubakar Magaji for winning their respective re-run elections conducted by the Independent National Electoral Commission INEC …
Read More »Sokoto Rerun : PDP clinches two seats , APC 1 in Saturday rerun
By S. Adamu, Sokoto Candidates of the People’s Democratic Party’s in Sokoto state have won two out of the three seats contested in the Saturday rerun elections. The main opposition party candidates for Yabo/Shagari Federal Constituency, Umar Yusuf and that of the state assembly for Bodinga North , Hantsi …
Read More »Gwamna Uba Sani Na Ta Ya Yan Najeriya Murnar Nasarar Wasan Da Aka Yi – Sa’idu Dibis
Daga Imrana Abdullahi Mataimaki na musamman ga Gwamnan jihar Uba Sani a kan harkokin wasanni Sa’idu Dibis ya bayyana matukar murna da farin cikin da Gwamna Uba Sani ke taya daukacin yan Najeriya game da nasarar da aka samu a kan kasar Angola a wasan da aka yi tsakanin kasashen …
Read More »Katsina State Governor Assigns Portfolios To SSAs and SAs
The Governor of Katsina State, Malam Dikko Umaru Radda, has assigned portfolios to five Senior Special Assistants and three Special Assistants (SSAs, SAs) he appointed late last year. This move aims to strengthen governance and enhance service delivery across various sectors in the state. The following individuals have been …
Read More »