“Sule Lamido mutum ne mai muhimmanci a sabon tsarin gina Najeriya,” in ji Fasto Nnamdi Orji na God’s Glorious Time Redemption Ministry da ke Abuja. Fasto Orji ya bayyana wannan a makon nan yayin tattaunawa da wasu mambobin coci kan abin da Allah ya nuna masa a …
Read More »Monthly Archives: February 2026
SAMAR DA MOTOCIN SULKE: Ministan Tsaro Ya Yaba da Jajircewar Gwamnan Zamfara a Fannin Tsaro
Ministan Tsaro na Ƙasa, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya yaba wa Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, bisa sayo motoci masu sulke, jiragen sa-ido marasa matuƙa (drones) da sauran kayan aiki domin ƙarfafa wa rundunonin tsaro a jihar. A wani biki da aka gudanar a Gidan Gwamnati da ke …
Read More »RAMADAN: Gov. Ododo Calls for Religious Tolerance, Vigilance, Peaceful Coexistence
Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has called on in the people of the state to embrace religious tolerance, vigilance and peaceful coexistence as Muslims around the world begin fasting in the holy month of Ramadan. In statement by his Special Adviser on Media, Ismaila Isah, the Governor described …
Read More »Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Manyan Ayyuka A Anka, Ya Ce Zamfara Na Kan Turbar Ci Gaba Mai Ɗorewa
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake jaddada ƙudirin sa na tabbatar da cewa jihar Zamfara ta shiga sahun jihohin da ke kan turbar ci gaba mai ɗorewa da amfanar al’umma baki ɗaya. A ranar Talata ne gwamnan ya ƙaddamar da manyan ayyukan raya ƙasa guda huɗu a Ƙaramar …
Read More »PR Professionals in Kogi Recalibrate State Chapter, Elects Ododo’s Spokesman as Interim Chair
By; Imrana Abdullahi Members of the Nigerian Institute of Public Relations (NIPR) in Kogi State Chapter have taken proactive steps to reactivate activities of the body in the state. This is contained in a communique issued on Tuesday at the end of a one – day stakeholders breakfast held in …
Read More »2027 Begins in Kano: Abba Kabir Yusuf Formally Received into APC as Tinubu Consolidates Northern Political Stronghold
By: Lamara Garba From the moment Vice President Senator Kashim Shettima touched down at the Malam Aminu Kano International Airport, the ancient city shifted into a different rhythm. The roads from the airport were not just filled; they were alive. Traders, Market women, civil servants and artisans all abandoned their …
Read More »An Ga Watan Azumin Ramadana A Najeriya
Fadar Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar na uku ta sanar da ganin watan Azumin Ramadana na wannan shekarar. Sanarwar ta fito ne daga Wazirin Sakkwato Farfesa Sambo Wali Janaidu, inda sanarwar ta ce an ga watan a sassa daban daban a wadansu wurare a Najeriya. Saboda haka da …
Read More »Aliko Dangote Foundation Spends N1.5bn on Bayero University’s PG students
Aliko Dangote Foundation (ADF), chaired by Africa’s wealthiest man, Aliko Dangote, has signed a Memorandum of Understanding (MoU) worth N1.5 billion with Bayero University Kano (BUK), for post-graduate students of the Dangote Business School located in the tertiary institution. The MoU, which was signed at the main auditorium of …
Read More »Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Zamfara Saniyar Ware Wajen Tallafin Kuɗi Saboda Ba Na APC – Dauda Lawal
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa jihar sa ba ta taba samun wani kuɗin tallafi daga Gwamnatin Tarayya ba tun bayan hawan sa mulki a shekarar 2023. Ya bayyana haka ne a lokacin da gwamnoni ke tururuwar komawa APC mai mulki domin samun tagomashin Gwamnatin Tarayya. Da yake …
Read More »Gov. Uba Sani Restores Christian Pilgrimage After 11 Years, Christian Faithfuls Applaud Inclusive Governance
Christian faithful in Kaduna State have commended Governor Uba Sani for restoring the state-sponsored Christian Pilgrimage Programme after an eleven-year suspension, describing the move as a strong statement of fairness, equity, and inclusive governance. The commendation came during the 2025 orientation programme for 50 intending Christian pilgrims sponsored by …
Read More »
THESHIELD Garkuwa