Home / Labarai / Allah Ya Yi Ambasada MZ Anka Rasuwa

Allah Ya Yi Ambasada MZ Anka Rasuwa

Daga Imrana Abdullahi

Rahotannin da muke samu da sanyin safiyar nan daga wata majiyar iyalai na bayanin cewa Allah ya yi wa fitaccen dan siyasa a Jihar Zamfara da kasa baki daya Ambasada MZ Anka rasuwa.

Kamar dai yadda majiyar ta shaida mana cewa ya rasu ne bayan fama da rashin lafiya.

Kuma marigayin jigo ne a jam’iyyar PDP a Jihar Zamfara da kasa baki daya.

Kamar dai yadda aka Sani cewa marigayi MZ Anka ne Mahaifin kwamishinar ma’aikatar lafiya ta Jihar Zamfara AI’sha MZ Anka

About andiya

Check Also

Return Our Property, Documents In Your Possession, SWAN Tells Ex-President Sirawo

    The Sports Writers Association of Nigeria (SWAN) has warned its erstwhile National President, …

Leave a Reply

Your email address will not be published.