Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Alhaji Balarabe Musa Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Alhaji Balarabe Musa Rasuwa

 Imrana Abdullahi

Bayanan da muke samu a halin yanzu daga cikin garin Kaduna na cewa tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, ya rasu.

Bayanin rasuwar tasa ya fito daga tsohon ssnatan yankin Kaduna ta tsakiya kwamared Shehu Sani da ya rubuta sanarwar mutuwar a shafinsa na tuwita a yau ranar Laraba.

Sai dai ko a cikin sanarwar da ya rubuta bai bayyana dalilin rasuwar ba.

Allah ya gafarta masa yasa Aljannah makoma.

Zamu kawo maku karin bayani nan gaba.

Ga dai sanarwar da ya rubuta a cikin harshen Turanci,, kamar haka.

Announcing his death Sani tweeted:

“Alhaji Balarabe Musa has died. May Allah forgives his souls and grant him Aljanna firdausi.Amin”.

 

About andiya

Check Also

Agriculture: Mrs Tinubu empowers 140 North west women farmers as Gov Idris enhances sustained farmers , women capacity for nation building

By Suleiman Adamu, Sokoto At least , 140 Northwest women farmers in Kebbi state benefitted …

Leave a Reply

Your email address will not be published.