Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Mai Kanti Baru Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mai Kanti Baru Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mai Kanti Baru Rasuwa

Bayanan da muke samu daga tarayyar Nijeriya na cewa Allah ya yi wa tsohon shugaban kamfanin NNPC Dakta Mai Kanti Baru rasuwa.
Alhaji Dakta Mai Kanti Baru kafin rasuwarsa shi ne shugaban hukumar NNPC da ya sauka kwanan nan
A lokacin da yake aiki shugaba ne da ya iya aikin harkokin mulki da na Injiniya.
Ya sauka ne daga shugabancin NNPC aka ba mai ci a yanzu Mele Kyari.

About andiya

Check Also

Dangote crashes Diesel price to N1,000 per litre

In an unprecedented move, Dangote Petroleum Refinery has announced a further reduction of the price of diesel from …

Leave a Reply

Your email address will not be published.