Home / Labarai / AN NADA SABON HAKIMIN BAKORI A JIHAR KATSINA

AN NADA SABON HAKIMIN BAKORI A JIHAR KATSINA

…Alhaji Garba Tukur Idris Nadabo Ne Sabon Makaman Bakori

Bayanan da muka samu na cewa Mai martaba Sarkin Katsina ya nada Alhaji Garba Tukur Nadabo matsayin sabon makaman Katsina Hakimin Bakori da ke Jihar Katsina domin ya maye gurbin wanda aka sauke a kwanan baya.
Bayanan da muka samu sun fito ne daga Ibrahim Bindawa Sarkin Labaran Sarkin Katsina.
GADAI YADDA SANARWAR TA KASANCE

SANARWA. SANARWA. SANARWA

Maimartaba sarkin katsina Alh Dr Abdulmuminu kabir usman ya tabbatar ma (ALH. GARBA TUKUR IDRIS) da sarautar (MAKAMAN KATSINA) Hakimin Gundumar Bakori.Allah yasa alkhairi.
Sanarwa daga maigirma sarkin labaran katsina Alh Ibrahim Bindawa Jami’in yada labarai a masarautar Katsina (P.R.O katsina Emerate councile).

 

About andiya

Check Also

Return Our Property, Documents In Your Possession, SWAN Tells Ex-President Sirawo

    The Sports Writers Association of Nigeria (SWAN) has warned its erstwhile National President, …

Leave a Reply

Your email address will not be published.