Home / Labarai / An Yi Wa Shaikh Ibrahim Khalil Juyin Mulki

An Yi Wa Shaikh Ibrahim Khalil Juyin Mulki

Mustapha Imrana Abdullahi
A wani al’amari da ya faru mai kama da juyin mulki a kungiyar majalisar Malaman Kano a wani zaman da suka yi na zato ba tsammani suka canza Shaikh Ibrahim Khalil daga shugabancin majalisar ta su.
Ga hoton zaman da malaman suka yi
A halin yanzu dai sun maye turbines da Shaikh Saleh Pakistan a matsayin shugaban majalisar malaman na Jihar Kano.
Zamu ci gaba da kawo maku karin bayani game da lamarin.

About andiya

Check Also

APC RELOCATES TO NEW STATE HEADQUARTERS IN GUSAU, ZAMFARA

The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC has today relocated to its …

Leave a Reply

Your email address will not be published.