In a remarkable testament to his commitment to peace and interr eligious understanding, Pastor Yohanna Buru, the General Overseer of the Christ Evangelical and Life Intervention Ministry in Kaduna, Nigeria, has been honored with three prestigious honorary doctorate degrees by renowned international universities. These distinguished accolades were granted to him …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Amince Da Daukar Malamai Sama Da Dubu Bakwai
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina na cewa Gwamna Malam Dikko Radda ya bada umarnin daukar malaman S-Power 7, 325 da suka ci jarabawa aiki na din din-din (permanent). Kamar yadda muka samu zantawa da wadansu mutane na cewa tun farko daman irin …
Read More »PDP Northwest Youth Leader Commends The Courage Of Atiku Abubakar, GCON Wazirin Adamawa Former Vice President
The PDP youth leader in the North West zone, Alhaji Atiku Muhammad Yabo, the Sarkin of Yakin Yabo, has publicly praised the efforts of the presidential candidate of the PDP, Alhaji Atiku Abubakar, for his determination to reclaim the rights of all Nigerians in the court hearing. Presidential …
Read More »FG ,State Govt’s Urged to support Fulani Herders With Palliatives
Federal and states government have been urged to consider Fulani herders in the distribution of Palliatives to cushioned the hardship caused by the removal of Fuel Subsidy. The Chairman , Kwara state Chapter of Miyyati Allah ,Alhaji Bello Abubakar made the call while speaking with newsmen in Ilorin. He …
Read More »Hadarin kwale-kwale A Jihar Neja Ya Kashe Mutane 26
Wani hadarin Jirgin ruwan Kwale kwale ya halaka mutane 26 da suka mutu a hatsarin jirgin ruwa a kauyen Gbajibo da ke karamar hukumar Mokwa a jihar Neja. An tattaro cewa, kwale-kwalen da ke dauke da fasinjoji kusan 100 daga kauyukan Gbajibo, Ekwa, da Yan-kede, ya kife ne da safiyar …
Read More »Kogi Elections: APC National Chairman, Ganduje says party working to retain state legitimately
By S. Adamu, Sokoto The ruling All Progressives Congress National Chairman and former Kano state Governor Dr Abdullahi Umar Ganduje at the weekend said the party is putting its arts together for a landslide victory to retain Kogi state during the governorship election. Kogi state is among the few …
Read More »Gwamna Radda Ya Kafa Harsashin Cibiyar Wankin Koda (Dialysis)
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umar Radda ne ya aza harsashin ginin cibiyar kula da lafiya ta duniya a babban asibitin Janar Amadi Rimi da ke yankin karamar hukumar Batagarawa a jihar. Kakakin Malam Dikko Radda, Ibrahim Kaula Mohammed, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya fitar, inda …
Read More »Shugaban Matasan PDP Na Shiyyar Arewa Maso Yamma Ya Yabawa Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar Wazirin Adamawa Dan Takarar jam’iyyar PDP Na Shugaban kasa a 2023
Shugaban Matasan PDP Na Shiyyar Arewa Maso Yamma Ya Yabawa Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar Wazirin Adamawa Dan Takarar jam’iyyar PDP Na Shugaban kasa a 2023 Shugaban matasan jam’iyyar PDP na shiyyar Arewa maso Yamma Alhaji Atiku Muhammad Yabo Sarkin Yakin Yabo, ya fito fili ya yabawa irin …
Read More »Kotu Ta Yi Watsi Da Zaben Yusuf Datti Na NNPP Ta Tabbatar Da Musa Iliyasu Kwankwaso Na APC
Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha da ke zamanta a Kano ta yi watsi da zaben Yusuf Umar Datti na NNPP bayan bai yi murabus daga Jami’ar Bayero Kano kwanaki 30 gabanin zaben ba. Mai shari’a Ngozi Flora Azinge ta umarci hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta …
Read More »Girgizar kasa Ta Lashe Rayukan Mutane Sama Da 1,000 A Maroko
Ma’aikatar harkokin cikin gidan kasar ta sanar da cewa, wata mummunar girgizar kasa da ta afku a tsakiyar kasar Morocco a daren Juma’a ta yi sanadin mutuwar mutane akalla 1,037. Girgizar kasa mai karfin awo 6.8 ta afku a tsaunukan High Atlas na kasar Maroko da yammacin jiya Juma’a. Wani …
Read More »