Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Wani masanin yin hulda da kasashen waje kuma Malamin jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya Dokta Sadiq Abubakar ya yi kira ga shugabanci da yayan kungiyar ECOWAS da su bi ahankali domin irin yadda kungiyar ta bayar da lokaci da kuma umarni ga sojojin …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL PRESIDES OVER SECURITY COUNCIL MEETING, PLEDGES SUSTAINED FIGHT AGAINST BANDITRY
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal has presided over the security council meeting, pledging that his administration’s commitment to enhance and sustain the fight against banditry in the State. Governor Lawal held the security council meeting to receive briefings from all the heads of security agencies in the …
Read More »Ba A Wariya A Gwamnatin Jihar Kaduna – Gwamna Uba Sani
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa gwamnatinsa ba ta nuna wariya ga kowa ko wani gungun jama’a a duk fadin Jihar. Gwamna Uba Sani ya bayyana hakan ne a jiya a yayin jawabinsa a taron Tunatarwa a kan samar da Dabarun Samun Dauwamammen Zaman Lafiya …
Read More »An Karrama Gidan Biredin Zam – Zam Da Fantaziya A Kaduna
….Burin Mu Kara Inganta Tattalin Arziki Da Ci Gaban Kasa Daga Imrana Abdullahi Muktar Ahmad, janaral manaja ne na kamfanin yin Biredi na Zam – Zam da ke Unguwar Tudun Wada cikin garin Kaduna ya jaddada aniyar su ta ci gaba da ingantawa da kyautata sana’arsu ta yin Biredi domin …
Read More »KADUNA STATE ALLOTS 3 BILLION NAIRA FOR PRIMARY HEALTH CARE CENTERS
By; Imrana Abdullahi The Kaduna State Government has set aside approximately three billion naira to procure advanced medical equipment for 290 primary healthcare centers situated in the 255 wards across the state. In a statement Signed by Muhammad Lawal Shehu Chief Press Secretary to the Governor and made available to …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Yabawa Shirin SDG Na Samar Da Hasken Sola A Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Laraba, ya sake sabunta kudirin gwamnatinsa na samar da ci gaba mai dorewa, (SDG) matasa. Tawagar matasan SDG ta je jihar Zamfara ne domin yi wa gwamnan bayani kan shirin samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana ga wasu …
Read More »Honor Nigerian Youths, Appoint ‘Yerima Shettima’ into your Cabinet – Ohanaeze youths to Tinubu.
Apex Igbo socio-cultural organisation, Ohanaeze Ndigbo Youth Council Worldwide has called for the inclusion of the National President, Arewa Youth Consultative Forum (AYCF), Alhaji Yerima Shettima into the Bola Ahmed Tinubu’s cabinet. It said Shettima, a unifying figure for all the youth organisations in the country, will …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Sabon Shugaba, Sakatare, Membobin Hukumar Malamai ta Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da nadin Alh. Sada Ibrahim a matsayin Shugaban Hukumar Kula da Ayyukan Malamai ta Jihar Katsina, (Teachers Service Board). Wata sanarwa da Ibrahim Kaula Mohammed, mai magana da yawunsa ya fitar ta bayyana cewa Radda ya kuma amince da nadin wasu …
Read More »Ma’aikatar ayyuka na musamman ta jihar Katsina ta bayyana gamsuwarta kan rabon kayayyakin jin kai da aka gudanar a kananan hukumomin jihar.
…Gwamnatin Dikko Radda Ba Ta Da Niyyar Sayar Da Kayan Abinci Ga Kowa Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ayyuka na musamman Alh Isah Mohammed Musa kankara ya bayyana jin dadinsa a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishinsa. Alh Isah Mohammed Musa ya yi matukar farin ciki da abin …
Read More »Minista Hannatu Musawa Ta Kaiwa Ganduje Ziyarar Girmamawa
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ta na ganin a koda yaushe ta girmama iyaye, shugabanni da dukkan daukacin magabata sabuwar ministar al’adu da kirkirar al’amuran tattalin arzikin kasa domin amfanin jama’a, Barista Hannatu Musa Musawa ta kaiwa shugaban jam’iyyar APC na kasa Dokta Abdullahi Umar Ganduje ziyarar bangirma a gidansa …
Read More »