A distinguished delegation of Northern Nigerian Christian Clergy has bestowed the prestigious Peace Award upon Sheikh Ibrahim Yakubu El-Zazzaky, recognizing him as a preeminent symbol of peace in West Africa. Leading this delegation of Christian clerics from Kaduna, Kano, and Taraba was a visit to Sheikh …
Read More »Sokoto Catholic Bishop Kukah Urges Northerners To Brace Against Security Challenges in region
By S. Adamu, Sokoto IN line with the saying’ security is everybody’s business’, the Catholic Bishop of the Sokoto Diocese, Mathew Hassan Kukah , a proponent of justice, fairness and peaceful coexistence, urged northerners to brace up against the raging insecurity threatening the region. The Southern Kaduna born Cleric …
Read More »Message to Mr President Federal Republic of Nigeria on the Issue to ensure the autonomy of the third tear of government ( LG)
By Sulaiman Auwal Marshall Dear mr President i wishes to shed more light on the crucial issue of granting autonomy to our local government bodies. It is a matter that requires our utmost attention and understanding, as it directly impacts the development and well-being of our communities. Local governments are …
Read More »Wamakko Ya Bada Na’urar Tiransifoma Mai Karfin KVA300 Ga Al’ummar Sokoto
Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na inganta rayuwar al’ummar mazabar sa ta hanyar samar da ababen more rayuwa da walwala, Sanata mai wakiltar mazabar Sokoto ta Arewa kuma tsohon gwamnan jihar, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya baiwa al’ummar yankin Mabera na’urar taransifoma mai karfin KVA 300. Mabera na daya daga …
Read More »Farashin Hatsi Na Kara Yin Tashin Gwauron Zabo
Daga Imrana Abdullahi Daukacin talakawan Najeriya na kara kokawa da irin yadda ake samun matsalar tashin farashin kayan amfanin Gona yun daga ainihin garuruwan da ake Noma amfanin da suka hada Funtuwa, Dandume, Faskari’ Sabuwa, Malumfashi, Kafur da Bakori wadannan duk a cikin Jihar Katsina suke, duk suna Noman Shinkafa, …
Read More »Majalisar Katsina Ta Nemi Agajin Gaggawa Ga Wadanda Ruwan sama Ya Yi Wa Barna
….Sama da gidaje 50 ne ruwan sama ya lalata Daga Imrana Abdullahi Majalisar dokokin Jihar Katsina ta yi kira ga gwamnatin jihar da ta tallafa wa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a karamar hukumar Dutsi da ke jihar.  Bayanan da aka samu zuwa ga majalisar Sama da gidaje 50 …
Read More »Flood: Kaduna residents seek improved refuse management
By; Abdullahi Mustapha The Concerned residents of Kaduna State have sought improved ways of managing the embarrassing refuse that sometimes litre Kaduna major and back streets part of which end up in drainage. Kaduna as the third largest populous State in Nigeria deserves a better way of managing its solid …
Read More »APC Na Maraba Da Kwankwaso – Ganduje
Daga Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana aniyar jam’iyyar na karbar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP idan ya amince ya koma jam’iyya mai mulki. Dokta Ganduje ya bayyana hakan ne a yayin wani taron manema labarai bayan …
Read More »Sheikh Dahiru Bauchi ya gargadi Tinubu
Daga Imrana Abdullahi Fitaccen Malamin addinin musulunci da duniya ta san da shi Shaikh Dahiru Usman Bauchi ya gargadi shugaba Tinubu na Tarayyar Najeriya game da daukar matakin soji kan sabuwar gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar. Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wani malamin addinin Islama kuma shugaban darikar Tijjaniya a …
Read More »An Nada Tsohon Mataimakin Gwamnan Katsina, Abdullahi Faskari, Matsayin Sabon Sakataren Gwamnati
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda, ya amince da nadin Alhaji Abdullahi Gargba Faskari a matsayin sabon sakataren gwamnatin jiha. Barista Abdullahi Faskari, wanda tsohon mataimakin gwamnan jihar Katsina ne, tsakanin shekarar 2011 zuwa 2015, ya maye gurbin Ahmed Musa Dangiwa, wanda shugaban kasa Bola Ahmed …
Read More »