Home / andiya (page 148)

andiya

ZA MU MAGANCE MATSALAR HIZBURRAHIM FUNTUWA – SARKIN MUSULMI

  Daga Hussaini Yero, Funtua Mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Sa’adu Abubakar ya dau Alwashin magance matsalar Makarantar Madarasatu Ziburahim karkashin jagorancin zawuyar Shek Abubakar Alti Funtuwa da ke cikin Jihar Katsina.   Sarkin ya bayyana haka ne a lokacin bikin yaye dalibai mahadata Al’kur’ani da saukar sa a yau …

Read More »

A AREWACIN NAJERIYA AKWAI JAGORANCI – MUHAMMAD ALI

….A hana yawon barace – baracen kananan yara a duk fadin Najeriya DAGA IMRANA ABDULLAHI DAN takarar neman kujerar Sanatan Kaduna ta tsakiya Honarabul Muhammad Ali ya bayyana yankin arewacin Najeriya a matsayin wurin da ke zaune kara zuba ba tare da samun shugabannin da za su yi masa jagoranci …

Read More »

FG committed to harnessing alternative energy sources – Mamora

    From : Suleiman Adamu, Sokoto   The Federal government had reiterated commitment to deepening, grow and develop the country’s energy sector for sustainable national development by harnessing the abundant renewable energy resources. The Minister for Science , Technology and Innovation , Mr Adeleke Mamora said on Thursday at …

Read More »

Gwamnatin Yobe Ta Amince Da Sanya Fitilun Kan Hanya

      Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Majalisar zartaswar jihar Yobe ta amince da kashe Naira biliyan 3,129,608,370,00 don saye da kuma sanya fitilun masu amfani da hasken rana,  guda 2,880 a manyan garuruwa biyar na jihar. Kwamishinan ma’aikatar yada labarai da  harkokin cikin gida da al’adu na jihar …

Read More »

NASU ORGANIZED ANNUAL CONFERENCE /WORKSHOP AND AWARD NIGHT

In an effort to have an amicable resolution between working class in their offices the Non Academic staff Union of Education and associates Institutions (NASU) has organized 2022 Annual conference / workshop and Award night for its members. The theme if this years event is “Conflict Resolution Mechanisms in the …

Read More »