Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Kungiyar manoman Dawa ta Najeriya (SOFAN), ta yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan ayyana dokar ta-baci kan samar da abinci. Shugaban kungiyar, Alhaji Lawal Yakubu Gada ya yi wannan yabon ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai ranar Asabar a Abuja. Alhaji Yakubu …
Read More »WASANNIN POLO ZAI AMFANAR DA ZAMFARA TA WACE HANYA?
Daga Imrana Abdullahi Zamfara na cikin wani mawuyacin hali na rashin kudi a halin yanzu,ba za ku iya yaƙi da rashin tsaro ba, ko inganta ilimi da sauran wurare masu mahimmanci ba tare da ƙarfin kuɗi ba. Dole ne shugaba nagari ya ba da uzuri, dole ne ya nemo hanyoyin …
Read More »Cire Tallafin: Shugaban Kwamitin Kula da Lafiyar Jama’a Ya Tabbatarwa ‘Yan Najeriya Samun Agaji
Daga Imrana Abdullahi Shugaban Kwamitin rage radadin cire tallafin man fetur kuma Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamared Dokta Nasir Idris ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa ana ci gaba da kokarin dakile illolin cire tallafin man fetur. Wata sanarwa da babban sakataren yada labaran gwamnan Ahmed Idris ya fitar, ta nuna …
Read More »Sorghum farmers assoc. lauds Tinubu for declaring state of emergency on food security
The Sorghum Farmers Association of Nigeria (SOFAN), are with an intention to move the farming activities forward that is why the association commended President Bola Ahmed Tinubu for declaring state of emergency on food security. The President of the association, Alhaji Lawal Yakubu Gada made the commendation when …
Read More »Za Mu Yi Aikin Baiwa Sarakunan Gargajiya Matsayi A Tsarin Mulki – Kakakin Tajudeen
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Najeriya Kakakin majalisar wakilai Honarabul Dokta Abbas Tajudeen, a ranar Asabar, ya ce majaliaar wakilai za ta yi aiki don tabbatar da cewa sarakunan gargajiya suna da rawar da tsarin mulki ya tanadar masu hakan zai taimakawa kasa kwarai. Shugaban majalisar Abbas ya ce hakan ya …
Read More »Manoman Sakkwato Suna Bukatar Takin Zamani Ba Soki burutsu Ba – Inji PDP
Daga Imrana Abdullahi An jawo hankalin gwamnatin Jihar Sakkwato kan gaggawa da bukatar samar da takin zamani ga manoman jihar. Wannan dai kokarin jan hankali daga Jam’iyyar PDP na zuwa a dai dai lokacin da ake ganin Gwamnatin Jihar karkashin APC ta karkata wajen al’amuran da suka saba da muradun …
Read More »Sokoto Farmers Need To See Fertilizer Not Unneccessary Issues – PDP
By Imrana Abdullahi The attention of Sokoto State Government has been drawn to the urgent and need for the provision of assorted fertilisers to the farmers in the state. This clarion call is coming considering the fact that fertiliser is yet to be provided despite the fact that this year’s …
Read More »Repositioning Nigeria’s Health Sector
By Pharmacist Zainab Ujudud Shariff The health care subsector should be given close strong, sincere and genuine attention by the administation of President Ahmed Bola Tinubu to make it function adequately enough to enhance the wellbeing of Nigerians. The sector can possibly be repostioned for greater effectiveness …
Read More »Kaduna SWAN Congratulates New President, Salutes Delegates, Sirawoo
By Imrana Abdullahi, Kaduna The Sports Writers Association of Nigeria (SWAN), Kaduna State Chapter has congratulated the association’s new President, Isaiah Kemje Benjamin following his victory at the polls on Thursday July 13, 2023. This was contained in a statement jointly signed by its Chairman and Secretary, Shehu Abdullahi …
Read More »Kebbi Govt. distributes N2.3bn fertilisers to farmers
The Kebbi State Governor, Comrade Dr. Nasir Idris has distributed 129,000 bags of fertilisers worth N2.3 billion free to farmers across the state. In a statement Singed by Ahmed Idris Chief Press Secretary to Kebbi State Governor made available to news men revealed that While Speaking at the flag-off …
Read More »
THESHIELD Garkuwa