As the days for 2023 general elections in Nigeria are drawing nearer, the ruling All Progressives congress, APC in the country has continued to receive hundreds of thousands of PDP members who are dumping the party across the length and breaths of the country. In a statement Signed by Bashar Abubakar …
Read More »ZAMU TABBATAR DA AN YI WA YANKIN FUNTUWA ADALCI – DANDUTSE
Daga Imrana Abdullahi Dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar Kananan hukumomin Funtuwa da Dandume, kuma dan takarar Sanatan yankin Funtuwa da ake kira karaduw, Alhaji Muntari Dandutse ya bayar da tabbacin cewa za su tabbatar an yi wa kowa adalci tun daga Jihar Katsina zuwa kasa baki daya. Alhaji …
Read More »ZAMU KAFA MAKARANTUN HADDAR ALKUR’ANI UKU A KATSINA – DIKKO RADDA
DAGA IMRANA ABDULLAHI ALHAJI Dokta Dikko Umar Radda ya bayyana cewa a cikin kudirorin da yake kokarin kawowa domin neman gyaran al’amura a Jihar Katsina zai kawo tsarin makarantun HADDAR Alkur’ani mai tsarki a Jihar Katsina. Dokta Dikko Umar Radda wanda yakasance dan takarar Gwamna ne a halin yanzu a …
Read More »Ghost workers: Zulum asks committee to review identity of 624 teachers
Borno State Governor, Babagana Umara Zulum has ordered a review of Primary School teachers’ verification exercise conducted in December 2020, which found 7,794 ghost teachers among 22,556 ghost workers across the 27 LGAs of the State. Zulum had set up a Primary School Teachers Verification Committee, chaired by Dr. Shettima Kullima, …
Read More »Mata Na Bayar Da Yayansu Ga Yan bindiga Saboda Talauci – Hafsat Baba
Daga Imrana Abdullahi Kwamishinar kula da jindadi da walwalar jama’a ta Jihar Kaduna Hajiya Hafsat Muhammad Baba, ta bayyana cewa wasu mata da ke fama da tsananin Talauci na bayar da yayan da suka haifa ga yan bindiga domin samun kudi Hakika wasu mata na mikawa yan bindiga yayan da …
Read More »Gwamna Matawalle Ya Gwangwaje Yan Kungiyar Shehi/ Matawalle Da Kyautar Motoci 17
….SHUGABANNIN MATAN PDP SUN KOMA APC A JIHAR ZAMFARA Daga Imrana Abdullahi Sakamakon nuna jindadi da kokarin ficewar da shugabannin matan jam’iyyar PDP reshen Jihar Zamfara suka yi yasa Gwamnan Jihar ya gana da shugabancinsu karkashin Madina Shehu sakamakon kokarin dawo wa APC da suka yi. Hajiya Madina Shehu ce …
Read More »Zulum Ya Baiwa Marayun CJTF 300 Da Suka Mutu A Yakin Boko Haram Tallafin N300m
Daga, Sani Gazas Chinade, Maiduguri Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya kaddamar da shirin bayar da tallafin karatu na naira miliyan dari uku domin tallafawa marayu 300 da iyayensu suka mutu a matsayin masu aikin sa kai karkashin ’yan banga da mafarauta ‘Civilian Joint Task Force …
Read More »GOV MATAWALLE RECEIVES APC RECONCILIATION GROUP
Governor Bello Mohammed (Matawallen Maradun, Shattiman Sakkwato) has received Matawalle/Shehi Amalagamated Group (MASANG) who were in his office to brief him of their milestone reconciliation move aimed at cementing all segments of the Party faithfuls in the state In a statement Signed by Zailani Bappa Special Adviser Public Enlightenment, …
Read More »Atiku Splashes Millions On Jigawa Flood Victims, Vows To Construct PDP Ward Secretariat
Top contender for Nigeria’s top job, former Vice President Atiku Abubakar on Thursday, put smiles on faces of residents of Dabi Town, Ringim Local Government Area of Jigawa State. Atiku, who is the Presidential candidate of the People’s Democratic Party (PDP), ahead of the 2023 general elections, doled …
Read More »AMINU MAKETA MAI HOTO BIRNIN GWARI YA KONA HOTUNAN YAN TAKARAR PDP DA YAKE DAUKE DA SU
….YA CANZA SHEKA ZUWA APC SABODA KAUNAR GWAMNA MATAWALLE NA ZAMFARA DAGA IMRANA ABDULLAHI SAKAMAKON tsananin kauna da Soyayya da mutumin da ake yi wa lakabi da Maketa Mai Hotunan tallar jam’iyyar PDP a cikin garin Kaduna da Jihar baki daya saboda tsananin Kaunar Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello …
Read More »