KDSG condemns bandit attacks in Giwa, Igabi, Chikun, Kauru, Kajuru LGAs, praises peace initiative in Jema’a LGA The Kaduna State Government has received briefs from security agencies stationed in Giwa, Igabi, Chikun, Kauru and Kajuru LGAs, of bandit attacks which resulted in the deaths and kidnapping of some citizens. These …
Read More »Dakta Ibrahim Aminu Ne Ya Lashe Zaben APC A Bakori
Dakta Ibrahim Aminu Ne Ya Lashe Zaben Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga karamar hukumar Bakori a Jihar Katsina Arewacin tarayyar Nijeriya na cewa Dakta Ibrahim Aminu Kurami ne wanda ya lashe zaben fidda Gwanin jam’iyyar APC domin zaben cike gurbin dan majalisar Jiha mai wakiltar karamar hukumar Bakori, …
Read More »Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri
Muna Bukatar Matashi A Matsayin Shugaban Kasa – Makeri Imrana Andullahi Wadansu matasa a tarayyar Nijeriya karkashin Inuwar matasa masu hangen zama shugabannin Gobe ( Visionaty Young Nigerian Leaders Initiative) sun yi kira ga daukacin matasan tarayyar Nijeriya da su farka domin karbar shugabancin kasar. Honarabul James Makeri ne ya …
Read More »An Gabatar Da Mai Unguwa, Tsohon Kansila Gaban Kotu Saboda Zargin Sayar Da Tiransifoma
An Gabatar Da Mai Unguwa, Tsohon Kansila Gaban Kotu Saboda Zargin Sayar Da Tiransifoma Imrana Andullahi Jami’an yan sanda sun gurfanar da wani mai unguwar Kwangila tare da tsohon kansilan kula da harkokin Noma da kula da Gandun Daji a karamar hukumar Sabon, Yusuf Garba bisa zargin karkatar wa da …
Read More »BAUCHI GOVERNOR APPLAUDS RELIGIOUS LEADERS FOR PREACHING PEACE AND TOLERANCE
BAUCHI GOVERNOR APPLAUDS RELIGIOUS LEADERS FOR PREACHING PEACE AND TOLERANCE :Commissions JIBWIS Jumaat Mosque Governor Bala Abdulkadir Mohammed of Bauchi state today applauded religious leaders and groups for preaching the gospel of peace and tolerance among their followers. The Governor made the commendation at the commissioning of the newly constructed …
Read More »Security personnel repel bandits on the Kaduna -Abuja Road
Security personnel repel bandits on the Kaduna -Abuja Road Security operatives comprising military and the police have successfully repelled armed bandits who opened fire on motorists plying the Kaduna-Abuja Road. The incident occurred near Olam Feeds Company on Friday afternoon. The Commissioner, Internal Security and Home Affairs, Samuel Aruwan disclosed …
Read More »INA KUDIN JAM’IYYAR APC NA JIHAR KATSINA?
Wani bincike da wannan jaridar ke yi akan jam’iyya mai mulki ta APC da yadda shugabannin ta na jiha ke tafiyar da ita, ya gano abubuwa masu daure kai da neman bayani a cikin tafiyar da shugabancinta. Misali a yayin da shugaban ke rayuwa kamar wani sarkin kasar larabawa.wasu …
Read More »Yan Bindiga Sun Kashe Yan Sa Kai 17 A Neja
Imrana Abdullahi Rahotannin da muke samu daga Jihar Neja a arewacin tarayyar Nijeriya bayanin cewa akalla mutane 17 masu ayyukan sa kai domin tabbatar da tsaro aka halaka Kamar dai yadda rahotannin suka tabbatar cewa lamarin dai ya faru ne a Dukku da ke karamar hukumar Rijau a lokacin da …
Read More »Covid-19 Protocol: NLC Scores Kaduna International Airport 100 Percent
Covid-19 Protocol: NLC Scores Kaduna International Airport 100% Nigeria Labour Congress (NLC), Kaduna State Council has commended Kaduna International Airport for observing the Covid-19 protocol in totality. The Chairperson of the Congress, Comrade Ayuba Magaji Suleiman made the commendation ,when he led members of Labour/Civil Society Situation Room on an …
Read More »Gwamna Masari Ya Mayar Da Dokar Hawan Babur Karfe 11 Na Dare
Gwamna Masari Ya Mayar Da Dokar Hawan Babur Karfe 11 Na Dare Mustapha Imrana Andullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa Biyo bayan sauraren koke koken al’umma tare kuma da yin la’akari da ci gaban da ake samu a bangaren tsaro, da yammacin yau Talata da …
Read More »