Mustapha Imrana Abdullahi Sanata Kabiru Marafa jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara ya bayyana cewa dukkansu wato mutane uku da suka yi tattaunawar hadin Gwiwa da kafar yada labarai ta bbc sun kalubalanci Kalamin da shugaban rikon APC na kasa ya yi a Jihar Zamfara cewa Gwamna Matawalle ne jagoran …
Read More »GWAMNATIN JIHAR BAUCHI TA KADDAMAR DA SAYAR DA TAKIN ZAMANI A FARASHI MAI SAUKi
Noma Tushen Arziki, Kamar Yanda Hausawa Ke Fad’i. Hakam Ne Ma Ya Sa Gwamnatin Jihar Bauchi Karkashin Jagorancin Senator Bala Muhammed CON (Kauran Bauchi Jagaban Katagum) Ba Ta Yi Kasa A Gwiwa Wajen Ganin Ta Inganta Wannan Fanni Ba. Saboda Bayar Da Muhimmanci A Bangaren …
Read More »Biyayya Ga Abdul’Aziz Yari Wajibi Ne – Dokta Suleiman Shinkafi
….Ba Mu San Kowa Ba Sai Abdul’azizi Yari Mustapha Imrana Abdullahi “Ba mu san kowa ba sai Abdul’Aziz Yari, Alhaji Mamuda Aliyu Sh9nkafi,Sanata Kabiru Mafara, Dauda Lawal Dare,Sagir Hamidu da kuma Ibrahim Shehu Bakauye su ne masu dimbin jama’a duk fadin Jihar Zamfara, don haka idanun shugabannin APC na kasa …
Read More »On invitation, Zulum meets Nigerien President Bazoum in Diffa
… Discuss refugees repatriation … To involve all relevant stakeholders Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum is in Niger Republic on the invitation of President Bazoum Muhammadu. President Bazoum on Thursday, hosted Zulum alongside Governor of Diffa region, Isa Lameen, Senator Abubakar Kyari and Speaker of Borno State House …
Read More »Northern Speakers Forum Mourns Slain Zamfara Lawmaker
The Speaker of the Kaduna State House of Assembly/Chairman Northern Speakers Forum, Rt. Honourable Yusuf Ibrahim Zailani has expressed shock over the demise of member of Zamfara State House of Assembly, Honourable Muhammad J. Ahmad. Zailani expressed this in a statement signed by his SA Media and …
Read More »Sarkin Zazzau Ya Nada Abdullahi Kwarbai Jami’in Hulda Da Yan Jarida
Mustapha Imrana Andullahi Mai martaba Sarkin Zazzau Jakada Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli ya nada Abdullahi Aliyu Kwarbai, tsohon ma’aikacin kamfanin wallafa jaridu na New Nigeria a matsayin jami’in hulda da yan jarida da kuma yada bayanai. Takardar nadin ta bayyana cewa nadin ya fara aiki ne tin ranar 12 …
Read More »I Was Shocked – Gov Matawalle
GOVERNOR MATAWALLE EXPRESSES SHOCK OVER THE SUDDEN DEATH OF MEMBER REPRESENTING SHINKAFI AT THE STATE HOUSE OF ASSEMBLY MUHAMMAD G AHMAD The Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has expressed shock over the report of the sudden death of the member representing …
Read More »Education: Family donates 2,000 branded exercise books to indigent pupils in Sokoto
From Our Correspondent The family of the late Balarabe Goronyo, Kofar Bai area in Sokoto Metropolis, on Wednesday donated two thousand copies of branded exercise books to the pupils of the Waziri Gidado Nizzamiya Primary School, Gidadawa- Sokoto Speaking on behalf of the family, the Spokesperson of the …
Read More »A Zamfara Dan Majalisa Ya Rasu Bayan Sauya Sheka Zuwa APC
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa an Sanya karfe Sha daya na ranar yau a matsayin lokacin da za a yi Jana’izar marigayi Honarabul Muhammad G. Ahmed (Walin Jangeru), da ya rasu a jiya da Dare a kan hanyar garin Tsafe dai …
Read More »An Kama Nnamdi Kanu
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana sanarwar cewa ta kama mai dajin kafa kasar Biafara Nnamdi Kanu da ya kama gabansa bayan da aka bayar da shi a hannun Beli Ministan shari’a na tarayyar Najeriya Abubakar Malami ne ya bayyana hakan cewa an kama madugun rajin kafa kasar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa