Imrana Abdullahi Shugaban Hukumar tabbatar da yin biyayya tare da kiyaye dokokin hanya na Jihar Kaduna Mejo Garba Yahaya Rimi, Mai murabus, ya musanta bayanan da wasu ke yadawa cewa wai sun kama Babura masu kafa uku da aka fi Sani da (Keke Napep) sama da Dari 800. Garba Yahaya …
Read More »An Nada Matar Gwamnan Bauchi Sarauniyar Bauchi
Imrana Abdullahi Mai Martaba Sarkin Bauchi Alhaji Dokta Rilwanu Suleiman Adamu, ya ba wa Uwargidan Gwamna Bala Mohammed Sarautar Sarauniyar Bauchi. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wani sakon da Ajiyan Bauchi da Babban Limamin Bauchi suka idda sako daga fadar Mai Martaba. Saboda wannan karamci shugaban ma’aikatan fadar …
Read More »Gamayyar Kungiyoyin Fulani Sun Koka Bisa Kisan Mutane 85 A Kudancin Kaduna
Gamayyar kungiyoyin Fulani guda biyar reshen Jihar Kaduna a arewacin tarayyar Nijeriya sun koka game da irin yadda ba gaira ba dalili wadansu mutane da ba su son zaman lafiya suka kashe masu mutane 85 a hargitsin da ya faru a kwanaki uku da suka gabata. Gamayyar kungiyoyin sun bayyana …
Read More »Senator Wamakko urges Nigerians to renewed faith in democracy, calls for prayers
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has urged Nigerians to have renewed faith in Nigeria’s democracy. Senator Wamakko, who is also the Chairman of the Northern Senators Forum, has called on the citizens of the world’s …
Read More »Bamu Da Rahoton Wani Ya Fita APC – Oshiomhole
Imrana Abdullahi Hedikwatar Jam’iyyar APC a tarayyar Nijeriya ta tabbatar da cewa ba su da wani rahoton wani ko gungun wadansu mutane sun fice daga cikin jam’iyyar APC a Jihar Edo. Bayanin hakan dai ya fito ne daga babban ofishin Jam’iyyar da ke garin Abuja inda suka ce su ba …
Read More »Adesina’s Statement Is A Lazy Response – Northern Groups
Coalition of Northern Groups has on Tuesday, slammed the presidential spokesman, Femi Adesina over the position he took on the Northern Elders Forum (NEF). NEF had recently, took a swipe on President Buhari over the state of security in the north. The Coalition of Northern Groups, in a statement signed …
Read More »240 widows benefits from cash donations in Kaninkon chiefdom
Muhammad Sunusi Abdullahi Two hundred and forty aged widows in Kaninkon Chiefdom in Jema’a Local Government Area of Kaduna state have benefited from 720,000 naira donated by sons and daughters of the chiefdom led by Kaninkon Development Association (KADA). Speaking during the cash presentation held at Ungwan Fari Kaninkon, Chairman, …
Read More »Karamar Hukumar Kajuru ba a kudancin Kaduna take ba – Miyetti Allah
Musa Sunusi Abdullahi Shugaban Kungiyar Fulani Makiyaya ta Miyetti Allah na kasa reshen kudancin Kaduna Alhaji Abdulhamid Musa Albarka ya ce akwai bukatar sake duba lamarin da ake nufi da kudancin Kaduna ganin yadda wasu ke yawan ambaton an yi rikici a kudancin Kaduna a duk lokacin da wani abu …
Read More »Pantami, Danbatta and Consolidating Telecom Sector Growth
By Yakubu Musa A cornucopia of glad tidings has recently thronged the doors of Nigeria’s telecoms industry. It all started with various state governments across the country signing executive orders to either waive or harmonize the Right of Way fees, the perennial industry’s bone of contention, following the successful intervention …
Read More »Da Gaskiyar A’isha Buhari
Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda muke karantawa a wadansu jaridun yanar Gizo da kuma shafukan jama’a da dama na dandalin Sada zumunta cewa an ji harbi a wani wuri a fadar shugaban tarayyar Nijeriya, har muka karanta cewa fadar na fadin cewa abin da ya faru ba wani babban lamari …
Read More »