Jama’a Emirate Students Association (JESA), in kaduna state has trained 50 girls in catering services to enable them become self-reliant. Speaking at the graduation ceremony of the first set of trainees in Kafanchan, former vice chairman of Jama’a Local Government Council, Alhaji Isiyaka Abdu Ladan said for girls and women …
Read More »Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Yan Kara Jihar Katsina
Kamar yadda muka samu sahihan rahotanni daga mazauna garin Yan Kara da ke cikin karamar hukumar Faskari bayanan sun tabbatar da cewa Ayyukan yan bindiga na kara ta’azzara a Jihar Katsina. Kamar yadda wasu mutanen da suke cikin garin Yan Kara suka shaidawa wakilinmu cewa yan bindigar sun samu shiga …
Read More »COVID-19: Coalition calls on EFCC, ICPP, others, to probe alleged bribery, corruption in CBN’s loan disbursement
A Coalition of Nigerians United Against Poverty and Unemployment has called on the Economic and Financial Crimes Commission ( EFCC), Independent Corrupt Practices Commission ( ICPC), and other anti corruption Agencies to probe some acts of alleged bribery andcorruption in the ongoing disbursement of the N 50 billion , CBN …
Read More »Gwamnatin Kaduna Ta Sanya Dokar Hana Fita Awa 24 A Gundumar Atyap Da Chawai
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana Sanya dokar hana fita tsawon Awa 24 a gundumar Atyap da ke karamar hukumar Zangon Kataf da kuma Chawai a karamar hukumar Kauru. Wannan dokar hana fita ta awa 24 ta fara aiki ne nan nake. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin …
Read More »Masu Sakin Baki Wajen Yabon Annabi Ba Tare Suke Da Mu Ba – Dogon Baiti
Muhammadul Amin, da aka fi Sani da Dogon Baiti, shugaba ne na kungiyar yabon Manzon Allah reshen Jihar kaduna a tattaunawarsu da wakilinmu irin yadda suke tafiyar da mambobin kungiyar ya bayyana irin nasarori da kuma kalubalen da lamarin batun yabon Manzon Allah yake ciki a Jihar, an dai tattauna …
Read More »Katsina Government Approved The Purchase Of 30,000 Metric Tonnes Of Fertilizer
Katsina state government has approved for the purchase of 30,000 metric tonnes of fertilizer for sales to Farmers at subsidized rates. The commissioner of Budget and Economic Planning Alhaji Faruk Lawal Jobe told newsmen during a Press Briefing held after the state executive council meeting presided over by Governor Aminu …
Read More »Muna Shawartar Masu Yawan Shekaru Su Zauna A Gida – El- Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya shawarci masu yawan shekaru da su zauna a gida domin tsira da lafiyarsu a lokacin cutar Korona Bairus. Gwamna Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’i ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake yi wa al’ummar Jihar jawabi …
Read More »LABARIN DAN KASA A TURAI – KASHI NA BIYU
INDA AKA TSAYA: Sai Dan Kasa ya daga hannunsa na dama, yace “HIGH 5”. Bature ya wangame baki da murmushi, ya daga nashi hannun ya mayar masa. Bature ya shiga mota yana murmushi, suka yi gaba. Dan Kasa na tsaye da sabuwar jaka, ga Ghana-Must-Go a gefensa. A ranshi …
Read More »El Rufai opens up Kaduna, gives guidelines
Governor Nasir El Rufai has been opened up Kaduna state, after 75 days of partial lockdown, following the invocation of the Quarantine Act and the Kaduna State Public Health Law, to impose the Quarantine Regulations on March 26. In a state broadcast on Tuesday, El Rufai paid tribute to …
Read More »Yar Shekaru 34 Ta Haifi Yaya 17 A Zariya
Imrana Abdullahi Wata mai shekaru 34 ta haifi yaya 17 a haihuwar da ta yi sau , wadda ta haifi yaya hudu a halin yanzu Kamar yadda wakilinmu ya samu cikakken bayani daga birnin Zariya cewa matar mai shekaru 34 mai suna Hauwa’u Sulaiman, wadda takasance matar aure ce ta …
Read More »