Home / andiya (page 411)

andiya

JESA trains 50 girls on skill acquisition

Jama’a Emirate Students Association (JESA), in kaduna state has trained 50 girls in catering services to enable them become self-reliant. Speaking at the graduation ceremony of the first set of trainees in Kafanchan, former vice chairman of Jama’a Local Government Council, Alhaji Isiyaka Abdu Ladan said for girls and women …

Read More »

Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Yan Kara Jihar Katsina

Kamar yadda muka samu sahihan rahotanni daga mazauna garin Yan Kara da ke cikin karamar hukumar Faskari bayanan sun tabbatar da cewa Ayyukan yan bindiga na kara ta’azzara a Jihar Katsina. Kamar yadda wasu mutanen da suke cikin garin Yan Kara suka shaidawa wakilinmu cewa yan bindigar sun samu shiga …

Read More »

LABARIN DAN KASA A TURAI – KASHI NA BIYU

  INDA AKA TSAYA: Sai Dan Kasa ya daga hannunsa na dama, yace “HIGH 5”. Bature ya wangame baki da murmushi, ya daga nashi hannun ya mayar masa. Bature ya shiga mota yana murmushi, suka yi gaba. Dan Kasa na tsaye da sabuwar jaka, ga Ghana-Must-Go a gefensa. A ranshi …

Read More »

El Rufai opens up Kaduna, gives guidelines

  Governor Nasir El Rufai has been opened up Kaduna state, after 75 days of partial lockdown, following the invocation of the Quarantine Act and the Kaduna State Public Health Law, to impose the Quarantine Regulations on March 26. In a state broadcast on Tuesday, El Rufai paid tribute to …

Read More »

Yar Shekaru 34 Ta Haifi Yaya 17 A Zariya

 Imrana Abdullahi Wata mai shekaru 34 ta haifi yaya 17 a haihuwar da ta yi sau , wadda ta haifi yaya hudu a halin yanzu Kamar yadda wakilinmu ya samu cikakken bayani daga birnin Zariya cewa matar mai shekaru 34 mai suna Hauwa’u Sulaiman, wadda takasance matar aure ce ta …

Read More »