Home / andiya (page 438)

andiya

Shugaban Karamar Hukumar Giwa Ya Taimakawa Mutanen Bakali

Shugaban karamar hukumar Giwa Alahaji Abubakar Shehu Lawal Giwa ya wallafa wa mutanen garin Bakali da ke gundumar masarautar Fatika cikin karamar hukumar Giwa a Jihar Kaduna. Shugaban ya kai masu kayan da suka hada da Buhunan Masara 30, Buhunan Shinkafa 20, Katifu 30, man Gyada hakan 25sai Zannuwa 50 …

Read More »

MURIC TO WAEC: CHANGE YOUR ANTI-MUSLIM SOFTWARE

PRESS RELEASE:   The Muslim Rights Concern (MURIC) has complained that its office has been inundated with reports from Muslim students, their teachers and parents that the software of the West African Examinations Council (WAEC) being used for capturing during registration always malfunctions with hijab. The human rights group therefore …

Read More »

A Kamo Dikko Inde Da Mutane Biyu- Kotun Tarayya

Wata babbar kotun Gwamnatin tarayya da ke zamanta a Abuja ta bayar da umarnin kama tsohon shugaban hukumar kwastan na Nijeriya Abdullahi Dikko Inde saboda kin halartar kotun da ya yi. Kotun dai ta gayyaci tsohon shugaban hukumar kwastan ta Nijeriya domin amsa tambayoyi sakamakon kararsa  tare da wadansu mutane …

Read More »

Wire Cut on TCN’s 132 KV Town 1 In Kaduna

Due to a wire cut on Transmission Company of Nigeria’s (TCN) 132 KV Town 1 line, all communities and neighbourhood’s under Barnawa, Makera and parts of Doka South and parts of Rigasa Area Offices are currently out of supply. TCN officials have mobilized to attend to the fault. Power supply …

Read More »

An Sanya Dokar Hana Fita Ta Kwana Uku A Bayelsa

Jami’an tsaron yan sanda a Jihar Bayelsa karkashin jagorancin Uche Anozia ta bayyana cewa sun sa dokar hana fitar ne sakamakon irin yadda tashin tashina ta barke a babban birnin Jihar na Yenagoa jim kadan bayan Dauye Diri na PDP ya karbi takardar lashe zabe daga hukumar zabe ta INEC. …

Read More »

Buhari Ya Dakatar Da Shugaban NBC, Modibbo

Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari, ya dakatar da Darakta Janar na hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa Ishaq Modibbo Kawu, daga Ofis. Dakatarwar da tashar Talbijin ta AIT ta yada a ranar Juma’a, ta fara ne nan take kuma tana da dangantaka da batun cin hanci …

Read More »