A faɗi-tashin da yake yi wajen samar da ingataccen tsaro, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na tabbatar da tsaron rayuka da dukiyar al’ummar Jihar Zamfara. A ranar Talatar nan ne gwamnan ya halarci bikin yaye wasu dakaru na musamman, waɗanda ke ƙarƙarshin Hukumar tsaro ta …
Read More »Majalisar Dinkin Duniya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki Kan Harkar Tsaro, Laifuka Da Shaye Shaye A Zamfara
Yanzu haka dai an fara gudanar da wani muhimmin taro na masu ruwa da tsaki a harkar tsaro, laifuffuka da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi, wanda Majalisar Ɗinkin Duniya ta shirya a jihar Zamfara. Taron, wanda aka fara shi Litinin ɗin nan a gidan gwamnatin jihar da ke Gusau, ofishin kula da …
Read More »“Nigerians should rise for PDP to restore the good days” – Tambuwal urges
Former Sokoto state governor, Senator Aminu Waziri Tambuwal has called on Nigerians to speedily take a purposeful stand and join PDP to rescue the country from the shackles of APC bad governance. ” We are out for restoration of the missing good days.” However, the opposition People’s …
Read More »Tudun-biri Central Mosque Nears Completion: JNI Kaduna Expresses Joy
…thanked the Kaduna State government for infrastructure developments By Imrana Abdullahi, Kaduna The Jama’atu Nasril Islam (JNI) Kaduna State has expressed great satisfaction with the progress of the Tudun-biri Central Mosque construction in Igabi Local Government Area, Kaduna State, Nigeria. Imam Husaini Iliyasu, the Chief Imam of Udawa Central Mosque …
Read More »KADCCIMA Is Concerned About NLC, TUC Indefinite Strike
The leadership of Kaduna Chamber of Commerce, Industry, Mines and Agriculture (KADCCIMA) is deeply concerned with the joint address and declaration by the leadership of the Nigerian Labour Congress (NLC) and the Trade Union Congress (TUC) on indefinite strike over the inconclusive meeting with the Federal Government Team on acceptable …
Read More »Bashin Garatutin Shekaru 13: Mun Biya Ma’aikatan Zamfara Sama Da Naira Biliyan 5, Inji Gwamna Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya biya sama da Naira Biliyan Biyar na kuɗaɗen ma’aikatan da suka ritaya da aka riƙe musu sama da shekaru 13. Tun a watan Fabrairun bana ne Gwamnatin Jihar Zamfara ta fara biyan ma’aikatan jihar da Ƙananan Hukumomin da suka yi ritaya kuɗaɗen giratuti …
Read More »Anniversary Walk: Kaduna NIPR commended for Inclusion, Diversity in climate change mitigation
Kaduna, June 1, 2024 The Kaduna state Chapter of the Nigerian Institute of Public Relations NIPR has been commended for inclusion and diversity in its effort to support mitigation of the climate change problem. The Kaduna State Governor, Malam Uba Sani, who was represented by the Special Adviser …
Read More »365 Days of Uba Sani’s Journey
BY JAMES SWAM The current democratic government has just completed 365 days in office, but some citizens believe it is too early to assess its performance. At what point should a government be evaluated? Two years? Three years? Or is it better done at the end of the …
Read More »ZAMFARA APC MOURS THE DEATH OF ELDER STATESMAN ALH YUSUF DANHAUSA AT THE AGE OF 126
By; Imrana Abdullahi On behalf of the Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC, its leaders, executives and members, the state Chairman, Hon. Tukur Umar Danfulani wishes to extend the party’s heartfelt condolences to the family of late Alhaji Yusuf DanHausa, who passed on, this Wednesday. …
Read More »Ayyukan Samun Mafita A Jihar Zamfara Na Samun Nasara – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada cewa ayyukan samar wa al’umma mafita da gwamnatinsa ke yi na samun tagomashi sosai, kuma an samu gagarumin sakamako cikin shekara guda. Gwamnan ya ƙaddamar da manyan ayyuka a Ƙananan Hukumomi takwas, wanda aka fara a Ƙaramar Hukumar Gummi a ranar Lahadi, 27 …
Read More »