….Kungiyar APC Media Network ta nada Shettima, Abbas, Barau a matsayin manyan Jagororinta Daga Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, CON, ya bayyana sabbin kafafen yada labarai a matsayin wani muhimmin makami na inganta hadin kan kasa da ci gaba. Sanata Barau ya bayyana haka ne …
Read More »Sanata Sunday Marshal Katung Ya Kaddamar Da Bayar Da Tallafin Karatu Kashi Na Biyu
Daga Imrana Abdullahi Sanata mai wakiltar Kaduna ta Kudu Sanata kuma wanda ya kafa gidauniyar Marshall Katung Foundation (MKF), Sunday Marshall Katung ya amince da fara shirin bayar da tallafin karatu na karo na biyu na gidauniyar ga dalibai marasa galihu na manyan makarantu daga gundumar sa ta majalisar dattawa …
Read More »JKD Academy Football team Won KOSI Modukwe Tournament Played In Kaduna
By Imrana Abdullahi After having the competition of 17 football clubs to win the KOSI Modukwe Memorial Cup at Hamada Radio playing ground “Stadium” which was established by Abdallah Yusuf Mamman to help young people who are physically fit in who are developing and are interested in playing the game, …
Read More »Mun Yi Murna Da Dawowar Aikin Hanyar Abuja, Kaduna zuwa Zariya
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana gamsuwarta da sake dawo da aikin hanyar Abuja, Kaduna zuwa Zariya, inda ta yi kira ga ma’aikatar ayyuka ta tarayya da ta gaggauta kammala aikin domin inganta harkar tsaro da ababen hawa. Mataimakiyar gwamnan jihar, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe ta bayyana hakan …
Read More »Gwamna Radda Ya Nada Tanimu Lawal Saulawa A Matsayin Mai Ba Da Shawara Na Musamman A kan Harkokin Kwadago
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya nada Mallam Tanimu Lawal Saulawa a matsayin mai ba da shawara na musamman kan harkokin kwadago da ingantawar ayyuka. Wannan nadin ya zo ne a matsayin shaida na kyawawan halaye na jagoranci na Malam Tanimu da kuma gogewa a …
Read More »Governor Radda Appoints Tanimu Lawal Saulawa as Special Adviser on Labour and Productivity
The Governor of Katsina State, Malam Dikko Umaru Radda, has appointed Mallam Tanimu Lawal Saulawa as the Special Adviser on Labour and Productivity. This appointment comes as a testament to Mr. Tanimu’s exemplary leadership qualities and extensive experience in the field. This was disclosed in a statement by …
Read More »Prof. Gwarzo Awards Scholarship To 50 Best Law Graduands
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The President of Maryam Abacha American University of Niger-Maradi, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo, has awarded scholarships to 50 best graduating students of Law to pursue Masters degrees in the University. He announced the award of the scholarship on Sunday, 20th, August, 2023, …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Cika Alkawari – Abdulrahman Zakariyya Usman
Daga Imrana Abdullahi An bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a matsayin mutumin da ya cika alkawarin da ya dauka a cikin kasa da kwanaki dari da ya fara jagorancin Jihar Kaduna. Babban mai ba Gwamna Uba Sani shawara a kan harkokin addini Shaikh dan Shaikh Abdulrahman Zakariyya Usman …
Read More »An Ba Kwamishinonin Sakkwato 25 Wuraren Aiki
…Za Mu Sake Gina Jihar Sakkwato, inji Gwamna Aliyu Daga Imrana Abdullahi Da S Adamu, Sokoto Sabbin kwamishinonin da aka nada a Jihar Sokkwato a halin yanzu gwamnan jihar Dokta Ahmed Aliyu ne ya rantsar da su tare da ba su mukamai domin daukar nauyin da ya rataya a wuyansu …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL ZAI HALARCI TARO A KAN HARKOKIN JAGORANCIN A RWANDA.
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal zai tashi daga Abuja ranar Laraba zuwa Kigali,babban birnin kasar Rwanda, domin halartar wani taron koli a kan sanin harkokin Shugabanci. Sauran Gwamnonin Jihohin kuma za su halarci taron ne a kan harkokin Jagoranci wanda Hukumar Majalisar Dinkin Duniya (UNDP) ta shirya …
Read More »