Daga Imrana Abdullahi Ina mai farin cikin sanar da cewa na zama shugaban kungiyar masu magana da yawun Arewa a Najeriya. Ina so in yi amfani da wannan kafar domin mika godiyata ga dukkan masu girma shugabanni daga jahohin Arewa 19 da suka yarda da ni da kuma goyon bayan …
Read More »Kungiyar Marubuta Da Mawallafa Jaridu Ta Arewacin Najeriya Sun Karrama Aliyu Waziri Dan marayan Zaki
Daga Imrana Abdullahi Injiniya Dokta Aliyu Muammd Waziri Santurakin Tudun wada Kaduna kuma shugabn kungiyar noman zamani na kasa da ke dauke da mambobi miliyan 25 ya yi kira ga Gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Asiwaju Bola Ahmad Tinubu da ta nemo ainihin kudin da Gwamnatin Buhari ta bayar domin ci …
Read More »Gwamna Dikko Radda Zai Dauki Nauyin Hazikin Dalibi Mai Zanen Motoci
Daga Imrana Abdullahi A kokarin da Gwamna Dokta Dikko Umar Radda na ganin an samu ingantacciyar hanyar samu hazikan masana da ke kawo ci gaba ya hanyar ilimi yasa Gwamnatin jihar Katsina ta kudiri aniyar daukar nauyin karatun hazikin dalibin da ya ke zanen motoci don karatu a kasar Ingila …
Read More »JIHAR BAUCHI TA KAMMALA SHIRYA RABON RUWAN ZAM ZAM GA ALHAZAN 2023
Jihar Bauchi ta kammala shirye-shiryen rabon ruwan zamzam ga maniyyatan da suka kammala aikin Hajjin daga ranar Laraba 20 ga Satumba, 2023. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwar da hukumar jin dadin alhazai ta jihar Bauchi ta fitar kan shirin raba ruwan zamzam ga mahajjatan jihar a shekarar …
Read More »Gwamnatin Kano ta kori Jami‘an ta biyu
Daga Imrana Abdullahi A wani matakin da Gwamnatin Jihar Kano ta dauka domin zama matakin gargadi ga masu sakin baki suna yin kalaman da suka ga dama yasa Gwamnatin jihar Kano ta sallami Kwamishinan Kasa na jihar Adamu Aliyu Kibiya da kuma mai bai wa Gwamna Shawara Kan Harkokin Matasa …
Read More »President Tinubu Desires To Create New Cities Nationwide – Arc Dangiwa
….. describes housing development as catalyst for economic growth, poverty reduction By; Imrana Abdullahi Housing and urban development minister, Arc Ahmed Musa Dangiwa has stated that President Bola Ahmed Tinubu is desirous to create new cities and provide liveable houses for Nigerians. In a statement …
Read More »Gov Aliyu Sokoto vows to run LG system constitutionally , charges appointees on prudence with discipline
By S. Adamu, Sokoto Governor Ahmed Aliyu Sokoto has said that his administration will remain resolute at ensuring that local government system works in the state as enshrined in the Nigerian constitution. According to the governor, ” we will respect and ensure the system works in line with the …
Read More »Tinubu Ya Nada Cardoso A Matsayin Sabon Gwamnan CBN
.... Ya maye gurbin mataimakin gwamna 4 na bankin koli Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Dokta Olayemi Michael Cardoso a matsayin sabon gwamnan babban bankin Najeriya CBN. A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar, Ajuri Ngelale ya fitar a yammacin ranar Juma’ar nan, Cardoso …
Read More »Insecurity: Bandits kill 4, abduct 18 others in Sokoto village attack
By Suleiman Adamu, Sokoto The Sokoto state police command confirms the killing of 4 persons and abduction of 18 others by bandits in Giyawa village of Goronyo local government area. It was gathered that many villagers had fled to other neighbouring communities for safety Goronyo local government is in …
Read More »UTRI Conducts Public Awareness Campaign on Climate Change And Environmental Protection
By; Imrana Abdullahi Hadiza Badamasi, a senior UTRI Official who is working to ensure the success of environmental protection through the care of trees, especially in cities, that is the Urban Tree Revival Initiative (UTRI), held a community rally, Men and Women who went around in the city of Kaduna …
Read More »