By Suleiman Adamu, Sokoto The Nigerian Customs Service , Sokoto Area Command has confirmed the reopening of the Nigeria-Niger Republic border. The Command comprise Sokoto and Zamfara states under the Area Controller, Comptroller Kamal Mohammed who announced the development. This followed the lift of sanctions on Niger …
Read More »Tinubu, Zulum top 40 Most Influential Nigerians list
President Bola Ahmed Tinubu, Professor Babagana Umara Zulum, Otunba Gbenga Daniel and Lt.General Theophilus Danjuma (rtd) have been named among the 40 influential people in Nigeria in a new book written by journalist and PR consultant, Bode Odeseye. The 40 Most Influential People in Nigeria listed other eminent Nigerians …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Ba Ma’aikatan Jihar Zamfara Kudin Hutu A Matsayin Garabasa
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya amince da biyan ma’aikatan Jihar kuɗaɗen su na hutu a matsayin wata garaɓasa ta musamman albarkacin watan Ramadan. A ranar Laraba ne ma’aikatan gwamnatin Jihar da na Ƙananan Hukumomi a Zamfara suka fara karɓar kuɗaɗen hutu. A cikin wata sanarwa da mai magana da …
Read More »Kaduna: Offering A Glimmer Of Hope For Displaced Communities
BY: JAMES SWAM When the Kaduna state government took the bold decision late last year, following a security council meeting and expert advice, to announce its plan to resettle communities displaced by incessant attacks in the southern part of the state, it did so with the understanding that the security …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Sanya Hannu A Kan Dokar Hana Sayar Da Biredin Da Ba Takardar Shaidar Inda Aka Yi Shi
A kokarin tsare lafiyar jama’arsa Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya sanya hannu a kan dokar da ta haramta sayar da biredin da ba a liƙa takardar shaidar inda ake yin sa ba, tare da jigilar sa a buhu. Haka kuma an haramta sayar da man fetur fiye da lita …
Read More »Aminu Sani Jaji Ya Raba Tirelolin Abinci 35 Ga Mabukata A Jihar Zamfara
…Ya shawarci Jama’a su ci gaba da addu’o’in neman taimakon Allah Dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kauran Namoda da Birnin Magaji Honarabul Aminu Sani Jaji, ya kaddamar da fara rabon kayan abinci ga al’ummar Jihar Zamfara musamman ma mabukata. Honarabul Aminu Sani Jaji ya kaddamar da …
Read More »“The legal tussle between the founder of NNPP and KWANKWASIYYA continues today, March 11th, 2024, at Kano State High Court.
By; Our Correspondent The Kano State High Court No. 4, presided over by Honorable Justice Usman Mallam Na’abba, sat today, March 11th, 2024, and adjourned further proceedings until March 27th, 2024. The Honorable judge directed that all pending motions before the court would be heard. The lawyer representing NNPP Kwankwasiyya …
Read More »Insecurity: Sokoto police drives robust intelligence approach against crime
By S. Adamu, Sokoto The Sokoto state police command has said that it will sustain it professional drive of managing and strengthening approach on intelligence gathering on crimes and general security situations. ” We are taking all criminal and security threats head on” Mr Ali Hayatu Kaigama , the state …
Read More »Watan Ramadan: Dan Majalisa Abdulkarim Mai Kero Ya bukaci A Yi Wa Kasa Addu’a
…. ya raba Shinkafa buhu dubu 3000 a Maza’barsa Dan Majalisa Mai Wakiltan Kaduna ta Kudu a Majalisar Wakilai ta taraiya da ke Abuja Honarabul Abdulkarim Hussaini Ahmad da ake yi wa lakabi da Mai Kero ya ta ya al’ummar musulmi murnan shigowar Watan Azumin Ramadan mai Alfarma a 1445. …
Read More »Sultan Bello Mosque Is For Muslim Ummah Under The Care Of JNI
This Message Was Delivered By Yusuf Ahmad Bida the admin Secretary JNI head Quarter Kaduna Considering that Ramadan is a month of the Glorious Qur’an, the month of Qiyamul-Layl (standing in the night for prayers), the month of Du’a (supplication), and Dhikr (Allah’s remembrance), and of course the month of …
Read More »