SEVEN Northern Governors of Kebbi, Zamfara , Kano, Plateau, Benue, Bauchi and Katsina states yesterday stormed Sokoto to grace the formal graduation and POP event of the Sokoto State Community Guards Corps trainees as Governor Ahmed Aliyu Sokoto said his administration remains resolute towards addressing insecurity occasioned by banditry, kidnapping …
Read More »Dalilin Da Ya Sa Muka Ga Shugaba Tinubu – Sanata Adamu Alieto
Bashir Bello, Daga Majalisa Abuja Sanata Muhammadu Adamu Aleiro dan Majalisar Dattawa mai Wakiltar Kebbi ta tsakiya ya ce dalilin su na ganin Shugaban Kasa Bola Tinubu shi ne domin su tabbatar da cewa rahotanni da aka rubuta a baya tun shekara ta 2015 zuwa yanzu wadanda suka bayar da …
Read More »An Kaddamar Da Asusun Kula Da Harkokin Tsaro A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara da Gwamna Dokta Dauda Lawal ke yi wa jagorancin na ganin an magance dimbin matsalolin da rashin tsaro ke haifarwa Gwamnatin Jihar, ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal, ta ƙaddamar da ginin amintattun Asusun Kula da Harkokin Tsaro domin daƙile ayyukan ’yan bindiga da …
Read More »Inauguration of Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science Marks Milestone in Kano
The Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science was inaugurated in Kano. The inauguration ceremony occurred on Saturday, March 9, 2024, at the school campus in the Nasarawa local government area of Kano state. The ceremony commenced with an opening prayer recited by Sayyid Khidir, followed by a recitation of …
Read More »Ban Gamsu Da Yadda Ake Kafa Yan Sakai Ba – Sanata Babangida Hussaini
…Kuma Bana goyon bayan yin Yan Sandan Jihohi Bashir Bello, Daga majalisar Abuja A Najeriya Shugaban Kwamitin Gyaran Titunan Gwamnatin taraiya na Majalisar Dattawa Sanata Babangida Hussain, ya shaidawa manema labarai cewa bai Gamsu da irin yadda ake kafa jami’an da ake kira da yan sa kai ba, domin horon …
Read More »Dan Majalisa Ya Bukaci Gwamnati Ta Samar Da Rijiyoyin Burtsatse A Fika Da Ngelzarma A Jihar Yobe
Bashir Dollars, Daga majalisar dokoki ta kasa, Abuja Dan majalisar wakilai ta tarayya Injiniya Muhammad Buba Jajere, ya shawarci Gwamnatin tarayya da ta himmatu wajen samar da ingantattun Rijiyoyin burtsatse da nufin bunkasa harkokin samar da lafiyayyen ruwan sha da na amfanin yau da kullum a garuruwan …
Read More »Gwamnan Zamfara Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Garin Mada
… Ya sha alwashin hukunta waɗanda suka kashe Malamin A yau Juma’a ne Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya ziyarci garin Mada domin yin ta’aziyyar rasuwar babban Limamin garin, Marigayi Sheikh Abubakar Mada. Idan za a iya tunawa, wasu da ake zargin ’yan banga ne suka kashe Sheikh Abubakar Hassan …
Read More »APC CONDEMNED EXTRA JUDICIAL MURDER OF IMAM ABUBAKAR HASSAN MADA
By; Imrana Abdullahi The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC has unequivocally condemned Wednesday’s gruesome murder of the Chief Imam of Mada Jumu’at Mosque, Imam Abubakar Hassan Mada without any cause. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State and made available …
Read More »US-Based Foundation Offers Scholarship To Prospective MAAUN Students
The Crain/Jefferson Enrichment Foundation (C/JEF) has announced the establishment of the C/JEF American Sponsors Scholarship to be awarded to disadvantaged African students who desire to study at the Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN). According to the Foundation, The scholarship was created out of a common desire that …
Read More »Sokoto police , NCS synergise against crime
By S. Adamu, Sokoto The Sokoto state Commissioner of Police , Ali Hayatu Kaigama has said that the command remains committed to strengthening operational synergy with the Sokoto Area Command of the Nigeria Customs Service to ensure a crime free state. Kaigama reiterated his pledge on Thursday when he received …
Read More »