By; Imrana Abdullahi The Forum of Northern Political Parties Chairmen extends their deepest sympathies and solidarity to the residents of Kuriga community, located in Chikun Local Government Area of Kaduna State, in the wake of the tragic abduction of approximately 200 students from a primary school in Kuriga ward. In …
Read More »A Gaggauta Binciko Wadanda Suka Kashe Malami A Jihar Zamfara – Yan kungiyoyi
…Gwamnatin tarayya ta kashe batun yan sandan Jihohi An Yi kira ga Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin Dauda Lawal da ta hanzarta gudanar da bincike a game da kisan da aka yi wa Malamin addini da aka yi wa yankan rago. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi memba a kungiyar kare hakkin bil’adama …
Read More »PDP Youth Leader Hails Senator Lawal Adamu Mr LA
….Senator Mr LA Is A Man Of The Moment A People’s Democratic Party Northwest Youth leader hon. Atiku Muhammad Yabo, has Commends senator Lawal Adamu Usman popularly called Mr LA, representing Kaduna central at the senate chamber for a job welldone. Atiku Muhammad Yabo, in a statement that made available …
Read More »Yan Banga Ake Zargi Da Kashe Malamin Addini, Ba Askarawan Zamfara Ba – Gwamnatin Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin cece – kucen da ake ta yadawa musamman a wadansu kafafen Sada zumunta na zamani da suka koma dandalin yada labarai masu tushe da kuma akasin hakan ya sa Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Dokta Dauda Lawal ta fito fili domin bayyana wa duniya …
Read More »MAAUN hails Maryam Abacha on the occasion of her 77th birthday
MAAUN Group of Universities has congratulated the wife of the former Head of State, Hajia Maryam Sani Abacha on the occasion of her 77th birthday. The congratulatory message was contained in statement by the Founder of the universities, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo and made available to newsmen in Kano on …
Read More »MAAUN hails Maryam Abacha on the occasion of her 77th birthday
MAAUN Group of Universities has congratulated the wife of the former Head of State, Hajia Maryam Sani Abacha on the occasion of her 77th birthday. The congratulatory message was contained in statement by the Founder of the universities, Prof. Adamu Abubakar Gwarzo and made available to newsmen in Kano …
Read More »KUNGIYAR MATASA KWARARRU ‘YAN KANO MAZAUNA KUDANCIN NAJERIYA SUN YABAWA SARKIN KANO AMINU ADO BAYERO KAN SHUGABANCI NAGARI
Daga Imrana Abdullahi A wani zama na musamman da kungiyar matasa kwararru ‘yan asalin jihar Kano, mai suna Kano Youth Professionals, mazauna kudancin Najeriya da kuma Arewa ta Tsakiya, su ka yi a Kaduna yau Talata, sun yaba matuka da yadda Sarkin Kano Aminu Ado Bayero yake tafiyar da mulkinsa. …
Read More »Kungiyar NURTW Ta Taimakawa Direbobi 360 Masu Bukatar Tallafi Da Dubu Goma Da Turamen Zannuwa Ga Mata 30 A Kaduna
…Matan Direbobi da suka rasu 30 aka ba su dubu Goma da Turamen zannuwa Mata 30 dubu Goma da Turamen Zannuwa Maza dari 330 dubu Goma Goma kowannensu Sakamakon irin farin ciki da jin dadin an san da su direbobi Maza da kuma Matan da mazajensu suka mutu suka bari …
Read More »Parents Urges To Make Their Children Available For Immunization
By; Our Reporter Parents and caregivers have been charged to ensure they make their children less than 5 years of age available for immunization as Kaduna State Government in collaboration with development partners commences another round of polio immunization campaign. Our source said that, the exercise is scheduled …
Read More »An Yi Taron Fadakarwa Ga Malamai Da Limamai A Jihar Kaduna
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin malamai masu yin wa’azi da su fara da sanin manufar abin da ya sa suke yin wa’azi domin cimma Burin da ake bukata na samun ci gaba. Farfesa Yahaya Mijahid ne ya yi wannan kiran a wajen taron …
Read More »