The Sokoto State Chapter of the People’s Democratic Party PDP commiserates with the state’s sons and daughters studying in tertiary institutions within and outside the country over the dilemma they are currently facing concerning the settlement of their tuition and allowances. In a statement Signed by Hassan Sahabi Sanyinnawal,Publicity Secretary …
Read More »A Zamfara An kama wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne bayan sun dawo daga aikin Hajji
Jami’an tsaro sun kama wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne da matansu da kuma masu ba da labari da ba a bayyana adadinsu ba bayan dawowarsu daga kasar Saudiyya don gudanar da aikin Hajjin da aka kammala Bana. An kama su ne a filin jirgin saman Sultan Abubakar III …
Read More »A KARKATA TALLAFIN RAGE RADADIN CIRE TALLAFIN MAI A BANGAREN MAN FETUR – AMINU GORONYO
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Aminu Ibrahim shugaban kamfanin A S Goronyo a bangaren Keke – Napep kuma shugaba na yan Keke – Napep a Jihar Kaduna, ya ce a zahirin gaskiya kamar yadda Gwamnati ta ce za ta bayar da tallafi abu ne mai kyau don haka a irin tunani …
Read More »Kungiyar Manoman Dawa Sun Yabawa Tinubu Kan Ayyana Dokar Ta-baci Kan Samar Da Abinci
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Kungiyar manoman Dawa ta Najeriya (SOFAN), ta yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan ayyana dokar ta-baci kan samar da abinci. Shugaban kungiyar, Alhaji Lawal Yakubu Gada ya yi wannan yabon ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai ranar Asabar a Abuja. Alhaji Yakubu …
Read More »WASANNIN POLO ZAI AMFANAR DA ZAMFARA TA WACE HANYA?
Daga Imrana Abdullahi Zamfara na cikin wani mawuyacin hali na rashin kudi a halin yanzu,ba za ku iya yaƙi da rashin tsaro ba, ko inganta ilimi da sauran wurare masu mahimmanci ba tare da ƙarfin kuɗi ba. Dole ne shugaba nagari ya ba da uzuri, dole ne ya nemo hanyoyin …
Read More »Cire Tallafin: Shugaban Kwamitin Kula da Lafiyar Jama’a Ya Tabbatarwa ‘Yan Najeriya Samun Agaji
Daga Imrana Abdullahi Shugaban Kwamitin rage radadin cire tallafin man fetur kuma Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamared Dokta Nasir Idris ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa ana ci gaba da kokarin dakile illolin cire tallafin man fetur. Wata sanarwa da babban sakataren yada labaran gwamnan Ahmed Idris ya fitar, ta nuna …
Read More »Sorghum farmers assoc. lauds Tinubu for declaring state of emergency on food security
The Sorghum Farmers Association of Nigeria (SOFAN), are with an intention to move the farming activities forward that is why the association commended President Bola Ahmed Tinubu for declaring state of emergency on food security. The President of the association, Alhaji Lawal Yakubu Gada made the commendation when …
Read More »Za Mu Yi Aikin Baiwa Sarakunan Gargajiya Matsayi A Tsarin Mulki – Kakakin Tajudeen
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Najeriya Kakakin majalisar wakilai Honarabul Dokta Abbas Tajudeen, a ranar Asabar, ya ce majaliaar wakilai za ta yi aiki don tabbatar da cewa sarakunan gargajiya suna da rawar da tsarin mulki ya tanadar masu hakan zai taimakawa kasa kwarai. Shugaban majalisar Abbas ya ce hakan ya …
Read More »Manoman Sakkwato Suna Bukatar Takin Zamani Ba Soki burutsu Ba – Inji PDP
Daga Imrana Abdullahi An jawo hankalin gwamnatin Jihar Sakkwato kan gaggawa da bukatar samar da takin zamani ga manoman jihar. Wannan dai kokarin jan hankali daga Jam’iyyar PDP na zuwa a dai dai lokacin da ake ganin Gwamnatin Jihar karkashin APC ta karkata wajen al’amuran da suka saba da muradun …
Read More »Sokoto Farmers Need To See Fertilizer Not Unneccessary Issues – PDP
By Imrana Abdullahi The attention of Sokoto State Government has been drawn to the urgent and need for the provision of assorted fertilisers to the farmers in the state. This clarion call is coming considering the fact that fertiliser is yet to be provided despite the fact that this year’s …
Read More »