Hon Shehu Dalhatu Tafoki, immediate past Deputy Speaker of Katsina State House of Assembly (3rd front raw) during the Eid Kabir prayer led by the Chief Imam of Tafoki Ward, Faskari LGA Katsina State Sheikh Mahmoud Ahmad
Read More »Eid-el-Kabir: Christians join Muslims , pray for peace,love and unity at kaduna praying ground
As Muslims round the celebrate Sallah , some Christian Clergies has join tens and thousands of Muslims in kaduna state north western Nigeria at murtala Mohammed squire kaduna to sthrenthens peace, love, unity and religious tolerance among the adherence of different faith base organization in the country. The general …
Read More »MUNA KIRA GA JAMA’A SU ZAUNA LAFIYA
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Arewacin Najeriya Shugaban kungiyar tuntuba ta arewacin Najeriya (ACF) na Jihar Kaduna Lawal Umar Mayere, ya yi kira ga daukacin al’ummar Jihar Kaduna musulmi da Kirista da su tabbatar da zaman lafiya tsakanin Juna da nufin ci gaban Jihar da kasa baki daya. Lawal Umar Mayere …
Read More »TSORON ALLAH A ZUCIYA YAKE – SANUSI LAMIDO
….Hadin kai tsakanin musulmi da Kirista domin zaman lafiya Daga Imrana Abdullahi,Kaduna arewacin Najeriya An kara jaddada kira ga daukacin al’ummar duniya baki daya da su ji tsoron Allah matukar tsoro. Sarkin Kano na sha hudu (14) Sanusi Lamido Sanusi ne wanda kuma shi ne shugaban Darikar Tijjaniyya na Afirka, …
Read More »AN RUFE GUDAJEN MAI 50 A JIHAR KOGI
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna arewacin Najeriya A kokarin ganin an magance matsalar wahalar man fetur yasa a ranar Litinin Hukumar Kula da Man Fetur ta Najeriya, NMDPRA, ta rufe gidajen mai guda 50 domin gudanar da aiki ba tare da lasisin ajiya ba. A Lokoja, kodinetan hukumar …
Read More »An Yi Zanga-Zangar Adawa Da Rusa Gine Gine A Kano
Daga Imrana Abdullahi Masu zanga-zangar a ranar Litinin din da ta gabata sun fito kan titunan birnin Kano domin nuna rashin amincewarsu da aikin rusau da gwamnatin jihar karkashin jagorancin Abba Kabir Yisuf ke yi. Tuni dai an riga an rushe gine-gine da dama da aka yi a zamanin waccan …
Read More »FRESH APPOINTMENTS IN THE OFFICE OF THE SPEAKER, HOUSE OF REPRESENTATIVES
In an effort to move democracy forward The Speaker of Nigeria’s House of Representatives, Rt. Hon. Tajudeen Abbas, Ph.D has made some fresh appointments in his office for effective delivery of his legislative agenda for the 10th House of Representatives. The appointments are as follows; In a statement …
Read More »AN KASHE WANI HAR LAHIRA A SAKKWATO
Biyo bayan yin kalmar batanci ga fiyayyen balita wani mutum mai suna Usman Buda da ke sana’a da ke a cikin garin Sokoto, an kashe shi har lahira bisa zarginsa da yin kalaman batanci ga Annabi Muhammad. Kamar yadda rahoton jaridar Daily Trust ya ruwaito, mahawara ta barke a tsakaninsu …
Read More »ZAMFARA APC MOURNS THE DEATH OF FORMER SSG PROF ABDULLAHI MUHAMMAD SHINKAFI
By Imrana Abdullahi, Kaduna Zamfara State All Progressives Congress APC received with shock the sudden death of our party stalwart, Professor Abdullahi Muhammed yesterday in Abuja. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State and made a available to news men revealed that Though his …
Read More »Na Samu Gayyata Ta Musamman Daga Majalisar Dinkin Duniya – Malam Shekarau.
Tsohon Gwamnan Kano kuma tsohon Sanatan Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce ya samu gayyata ta musamman daga babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya zuwa birnin Amurka “New York” na kasar Amurka. Malam Shekarau ya ce ba a yi masa cikakken bayani ba kan dalilin gayyatar da …
Read More »