Daga Imrana Abdullahi  Gwamnatin tarayya ta sanar da ‘yan Najeriya game da hadurran kiwon lafiya da ke da alaka da cin fatar dabbobi da aka fi sani da pomo a cikin harshen kasar da naman daji sakamakon barkewar cutar Anthrax a kasashe makwabta. Babban Sakatare na dindindin na Ma’aikatar …
Read More »APC Hon. Bala emerges SOHA Speaker
By Suleiman Adamu, Sokoto All Progressive Congress’s Tukur Bala has emerged Speaker of the 10th Sokoto state House of Assembly unopposed. Similarly, the deputy Speaker , Kabiru Ibrahim Kware emerged in the same way from the APC. The duo are to steer the affairs of the state legislature for …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Karrama Sabon kakakin Majalisar Dokokin Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Uba Sani, ya Karrama sabon Kakakin majalisar dokokin Jihar da mataimakinsa, ya yi kira da a kulla alaka tsakanin bangaren zartaswa da majalisar dokokin. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar sanarwa mai dauke da Sa hannu Muhammad Lawal Shehu Babban Sakataren …
Read More »Hukumar NAPTIP Ta Ceto Mutane 1200 Da Aka Yi Fataucinsu A Katsina
Daga Imrana Abdullahi Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina ta hukumar hana safarar mutane ta kasa (NAPTIP) ta ce ta ceto mutane kusan 1200 da aka yi musu fataucin mutane a yankin a cikin shekara guda da ta wuce. Rundunar ta kuma kama tare da hukunta wasu mutane 10 da ake …
Read More »June 12: Time to Nurture Strong Institutions, Better Masses’ Welfare – Governor Radda
…I Will Lead By Example, Dikko Says By Imrana Abdullahi, Kaduna On the occasion of Democracy Day, Mallam Dikko Umaru Radda, the Governor of Katsina State, has tasked political leaders in the country to remain committed to the Nigerian project. In a statement signed by his Chief Press Secretary, CPS, …
Read More »Gwamnatin Jihar Katsina Ta Soke Duk Wani Filin Da Aka Bayar Ba Bisa Ka’ida Ba
Daga Imrana Abdullahi A cikin wata sanarwar da Gwamnatin Jihar Katsina ta fitar daga ofishin shugaban ma’aikata dauke da sa hannun Ado Yahaya,Daraktan kula da harkokin al’umma, sanarwar na dauke da kwanan wata ranar 6 ga watan Yuni, kuma mai dauke da lamba kamar haka 6/June/2023 da lamba KTS/HOS/S/70/VOLIII/400 sanarwar …
Read More »Buni Ya Jajantawa Wadanda Gobarar Kasuwar Bayan-Tasha Ta Yiwa Barna
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya bayyana matukar bakin cikinsa game da jin labarin afkuwar gobara da ta afku a kasuwar Bayan-Tasha (kasuwar Dubai) a daren ranar Jumu’a. A wata sanarwar manema labarai dauke da sa hannun mai taimaka masa kan …
Read More »Zuba Jari :Gwamna Sani Ya Kai Ziyara Ofishin Jakadancin Kuwait Da Qatar
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya tattauna da jakadan kasar Kuwaiti a Najeriya, Abdelaziz Albisher, a wani yunkuri na kulla kawance mai karfi tsakanin jihar da kasashen yankin gabas ta tsakiya. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da Sa hannun Muhammad …
Read More »Dakataccen Gwamnan Bankin CBN Na Hannun Mu – DSS
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS a tarayyar Najeriya ta ruwaito cewa yanzu haka hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta kama gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) da aka dakatar, Godwin Emefiele. Wannan dandali na yanar gizo ya kara da cewa hukumar a safiyar ranar Asabar, ta karyata rahotannin kafafen …
Read More »POLICE RECOVER VEHICLES LOOTED BY MATAWALLE ON COURT ORDER, SAYS ZAMFARA GOV’T
…Recovered Over 40 Vehicles In an effort to move the state forward Zamfara State Government has cleared the air on the operation of the Nigeria Police Force that led to the recovery of vehicles looted by the former State Governor, Bello Mohammaed Matawalle. In a statement Signes by SULAIMAN BALA …
Read More »
THESHIELD Garkuwa