An nada Aminu Ado sabon sarkin Kano. Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji ne ya sanar da hakan a wani taron manema labarai a gidan gwamnati ranar Litinin, jim kadan bayan sauke Sarki Sanusi II. Gabanin nadin nasa shi ne sarkin sabuwar masarautar Bichi da Gwamna …
Read More »An Sauke Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi
Daga Imrana A Kaduna Majalisar Zartaswar Jihar Kano ta amince da sauke Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi Lamido Sanusi daga sarautar, a wani zama na musamman da majalisar ta yi a ranar Litinin. Kafin dai cire shi akwai lamarin tayar da cibiyoyin wuta a majalisar dokokin Jihar game da lamarin …
Read More »House of Reps dedicates March 12 for debate on Almajiri System- Dr Kakale
From Mohammed Salisu in Sokoto A Member of the House of Representatives, representing Bodinga/Dange- Shuni/Tureta Federal Constituency ( PDP-Sokoto), Dr Balarabe Shehu Kakale, says the House has exclusively dedicated Thursday, March 12, 2020, for a holistic debate on the Almajiri System in the country . Dr Kakale said that , …
Read More »Jihar Taraba Na Kan Gaba Wajen Ma’adinai – Yusu Tanimu Njeke
Mustapha Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Taraba a matsayin Jihar da ke kan gaba wajen zaman lafiya da kuma ma’adanan karkashin kasa. Kwamishinan ciniki da masana’antu na Jihar Taraba Honarabul Yusuf Tanimu Njeke ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a rumfar Jihar Taraba a kasuwar …
Read More »Man Arrested In Kebbi After Disguising As A Lady To Sleep With Neighbour’s Wife
A Federal High Court sitting in Nassarawa area of Birnin Kebbi, Kebbi State, has remanded a 24 year old Man, Abubakar Garba, after he disguised like a female by using hijab and entered his neighbour house in an attempt to rape the neighbour’s wife. The incicidence occured yesterday in Asarara, …
Read More »Za A Kara Bude Bankin Mortgage A Zariya Da Kano – Dankane
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Wani daga cikin shugabannin Bankin gina gidaje na tarayyar Nijeriya Alhaji Umar Dankane Abdullahi, ya bayyana aniyar da suke da ita na bude karin ofishin Bankin a garuruwan Kano da Zariya cikin Jihar Kaduna domin jama’a su ci gaba da cin gajiyar ayyukan Bankin. Alhaji Umar …
Read More »Masari Ya Zo Na Daya A Kasuwar Duniya Ta Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Sakamakon irin kwazon da Gwamnatin Jihar Katsina ta nuna game da batun inganta harkokin ciniki da masana’antu a baki dayan Jihar da kasa baki daya yasa Gwamna Aminu Bello Masari a wannan shekarar ta 2020 ya halarci kasuwar duniya sa kansa inda ya yi wa duniya …
Read More »The Making of Quintessential Sani Dododo as 1st Tambarin Gwandu – Bashir Rabe Mani
In world history, everything once happened for the first time, not just talking about inventing the computer, but about the first selfie, the first Rockefeller Center Christmas tree, and the first rights to drive a motorcycle for a woman. Someday our great-grandchildren will look at photos of the hadron collider …
Read More »NUJ TRAINS MEMBERS MODERN TECHNIQUES OF JOURNALISM
Nigeria Union of Journalists Zaria of Kaduna State Council has trained Journalists on modern techniques of Journalism in order to meet the global standard of Journalism practice Declaring open the one day workshop organized by the union the Emir of Zazzau and Chairman Kaduna state Council of Emirs and Chiefs, …
Read More »El-Rufai Ya Ce Ba Za A Daidaita Da Yan Bindiga Ba
Daga Imrana Abdullahi kaduna Gwamnan Jihar kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i tare da Tawagarsa ya ziyarci yankunan kananan hukumomin Igabi da Giwa inda ya shaidawa duniya cewa ba za a daidaita da yan bindiga ba da ke daukar rayukan mutane. A ranar Litinin ne dai Gwamnan tare da Tawagarsa suka …
Read More »