Home / Noma Da Kiwo (page 2)

Noma Da Kiwo

A Daina Hada Lamarin Tsaro Da Siyasa – Dandutse

Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kwamitin aikin Gona na majalisar wakilai ta kasa Honarabul Muktar Dandutse, mai wakiltar kananan hukumomin Fintuwa da Dandume, ya yi kira  ga daukacin yan Najeriya da su daina yamutsa batun tsaro da siyasa domin masu yin hakan ba su wata kasar da ta wuce Najeriya. Honarabul …

Read More »

Yadda Ake Noman Waken Soya

Yadda Ake Noman Waken Soya Daga Umar Ahmad Unguwar Buhari Kamar dai yadda masu karanta wannan jarida ta theshieldg.com mai wallafa labarai tare da makaloli a yanar Gizo suka bukata na sanin yadda ake Noman Waken Soya, musamman a yanzu da ya kasance a sahun gaba bangaren amfanin Gona da kamfanoni …

Read More »