Home / Tag Archives: Asibiti

Tag Archives: Asibiti

Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Rufe Asibitin Zango 

Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta rufe asibitin Zango mai suna “Zango Islamic Clinic  and Maternity Home” saboda suna gudanar da aiki ba tare da izinin hukuma ba. Shi dai wannan asibitin na nan ne a kan titin Zango a unguwar Tudun wada kaduna a karamar hukumar Kaduna ta Kudu, …

Read More »

Muna Sa Ido A Kan Mutane Uku – Ma’aikatar lafiya

Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar kaduna ta bayyana cewa tana nan tana sa idanu a kan mutane uku da suka dawo Nijeriya daga kasar waje Ma’aikatar lafiya ta Jihar Kaduna ce ta bayyana hakan a cikin wata takardar da aka aikewa manema labarai a kaduna Kamar yadda suka bayyana cewa mutanen …

Read More »