MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Jam’iyyar APC a tarayyar Najeriya ta bayyana sakamakon zaben da kowane dan takara ya samu daga cikin yan takara Goma 14 da suka tsaya neman jam’iyyar ta tsayar da su takarar shugaban kasa. Asiwaju Ahmad Bola Tinubu – 1271 Ahmad Lawal – 152 Rotimi Ameachi – …
Read More »BOLA TINUBU NE DAN SIYASAR DA YA YI KARKO TAURARUWARSA KE HASKAWA A KULLUM
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana shahararren dan siyasar tarayyar Najeriya Bola Ahmad Tinubu a matsayin mutumin da ya fi duk wani dan siyasa karko tun bayan da ya sauka Gwamnan Jihar Legas, amma tauraruwarsa ke kara haske a koda yaushe. Dan jarida Ali M Ali ne ya bayyana hakan lokacin …
Read More »AN BUKACI AL’UMMAR YARBAWA DA SU BAYAR DA HADIN KAI DA GOYON BAYA GA BOLA AHMED TINUBU
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Shugaban kungiyar al’ummar Yarbawa da ke Arewacin Najeriya da Abuja,Ambasada Mohammed Arigbabuwo, ya yi kira ga daukacin al’ummar Yarbawa da su tabbatar sun bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga tsohon Gwamnan Jihar Legas, Jagaban Bola Ahmed Tinubu domin cimma Burinsa na zama shugaban kasa …
Read More »BOLA AHMED TINUBU NAGARI NA KOWA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sakamakon irin shauki na Zakuwa da kosawar da dimbin al’ummar Najeriya suka yi domin ganin Nagari na kowa da ake yi wa lakabi da Inuwa baki kyamar kowa wato cikakken dan kishin kasa Dokta Bola Ahmad Tinubu, wanda ya yi an gani musamman lokacin …
Read More »