A ranar Talatar nan ne Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da ginin babban asibitin Ƙaramar Hukumar Ƙauran Namoda, wanda aka yi masa gyara, tare da wadata shi da kayan aiki. Babban asibitin, yana kula da Ƙauran Namoda da maƙwabtan ta, wanda kuma aka wadata shi da kayan aiki don ya …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Jajantawa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Gumi
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jajanta wa waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Ƙaramar Hukumar Gummi ta jihar. Ambaliyar ta afku ne a sanadiyyar ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka lafka a ranar Juma’ar da ta gabata a wasu yankunan Ƙaramar Hukumar Gummi, inda …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Amince Da Aikin Hanyar Magami Zuwa Dan Sadau Mai Kilomita 108
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da aikin hanyar Magami zuwa Ɗansadau mai tsawon kilomita 108. Gwamnan ya amince da aikin hanyar ne yayin da ya jagoranci taron Majalisar Zartarwa ta Jihar Zamfara a ranar Litinin da ta gabata a gidan gwamnati da ke Gusau. A cikin wata sanarwa …
Read More »Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Tinubu Kan Amincewa Da Ƙudirin Hukumar Ci Gaban Arewa Maso Yamma
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yaba wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa rattaba hannu a kan ƙudirin Dokar Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma. A ranar Talata ne shugaban ya rattaba hannu kan ƙudirin kafa Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma (NWDC) da Hukumar Raya Kudu maso …
Read More »Jihar Zamfara Na Kan Gaba A Jarabawar NECO Da Ake Shiryawa Yan Baiwa A Najeriya
Jihar Zamfara ta zama jihar da ta fi kowace jiha a Arewacin Nijeriya, kuma ta zamo ta biyu a faɗin Nijeriya a jarrabawar da Hukumar Jarrabawa ta Ƙasa (NECO), ta ke shirya wa ɗalibai ’yan baiwa a Nijeriya. A makon da ya gabata ne Hukumar shirya jarabawar ta ƙasa ta …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Amince Da Sanya Hannu Ga Dokar Takaita Zirga – Zirgar Babura A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal ya amince, tare da sanya hannu a dokar taƙaita zirga-zirgar babura a jihar Zamfara. A Alhamis ɗin nan ne gwamnan ya rattaba hannun a fadar gwamnatin jihar da ke Gusau. A cikin wata sanarwa da Kakakin gwamnan, Sulaiman Bala Idris ya sanya wa hannu, …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Mika Sakon Murnar Shiga Sabuwal Shekarar Musulunci Ga Musulmai
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya aika da saƙon taya murnar shiga sabuwar shekarar musulunci ta 1446H ga al’ummar jihar. Cikin saƙon da ya aika wa al’ummar, Gwamna Lawal ya yi fatan wannan sabuwar shekara za ta zama mai cike da albarka ga al’ummar jihar da ma ƙasa baki ɗaya, …
Read More »Adamu Mu’azu Ya Kaddamar Da Titunan Da Gwamna Dauda Lawal Ya Gina A Zamfara
Tsohon Gwamnan Jihar Bauchi, Alhaji Ahmed Adamu Mu’azu ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa ayyukan inganta tituna da ya aiwatar a Jihar Zamfara. A ranar Juma’ar nan ne Tsohon Gwamnan, wanda ya ke kuma Tsohon Shugaban Jam’iyyar PDP na ƙasa ya ƙaddamar da wasu ayyukan tituna a …
Read More »Zan Gina Sabuwar Zamfara – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada aniyar sa ta sake gina Zamfara don dawo da matsayin ta na dandalin kasuwanci a Arewacin Nijeriya. Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a lokacin gudanar da bikin ƙaddamar da fara ginin tashar tashi da saukan jiragen sama, …
Read More »GOV. LAWAL FLAGS OFF CONSTRUCTION OF GUSAU INTERNATIONAL AIRPORT, RESTATES COMMITMENT TO RESCUE ZAMFARA
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has restated his commitment to rebuilding a new Zamfara that will reclaim its historical role as a commercial hub in northern Nigeria. On Thursday, the Minister of Aviation and Aerospace, Festus Keyamo, officially launched the construction works for the Gusau International Airport. In a …
Read More »