A ƙoƙarin sa na inganta rayuwar al’umma, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da kafa Hukumar Tsara Tattalin Arziki a jihar. Gwamnan ya jagoranci wani zama na musamman na Majalisar Zartarwa ta Jihar Zamfara a ranar Alhamis a zauren majalisar da ke gidan gwamnati a Gusau. A wata sanarwa …
Read More »INSECURITY: ZAMFARA GOVERNOR RECEIVES EIMC PARTICIPANTS, PLEDGES PARTNERSHIP WITH NATIONAL INSTITUTE FOR SECURITY STUDIES
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has reaffirmed his administration’s commitment to collaborating with relevant security agencies, including the National Institute for Security Studies (NISS), to tackle insecurity in Zamfara State. On Wednesday, a team of Executive Intelligence Management Course (EIMC) 17/2024 participants and faculty officials from the National Institute …
Read More »Za Mu Ci Gaba Da Inganta Rayuwar Ma’aikata – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya sake jaddada aniyar gwamnatin sa na inganta rayuwar ma’aikatan jihar. Gwamnan ya bayyana haka ne wurin gagarumin taron ranar ma’aikata, wanda aka saba gudanarwa a duk faɗin ƙasar nan a kowace ranar ɗaya ga watan Mayu, wanda na jihar ya gudana a Sakatariyar JB …
Read More »WE MUST DEPLOY ADVANCED TECHNOLOGY TO FIGHT INSECURITY, GOVERNOR LAWAL TELLS UNITED NATIONS
By; Imrana Abdullahi, Kaduna Governor Dauda Lawal has emphasized the pressing need to deploy advanced technology to combat insecurity in Zamfara State and the North. The Zamfara State Governor and other state governors met with Amina J. Mohammed, Deputy Secretary-General of the United Nations, in Washington, D.C., on Friday. A …
Read More »Mun Kawo Gagarumin Gyara Na Ci Gaban Tafiyar Da Harkokin Gwamnati A Jihar Zamfara – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada cewa gwamnatin sa ta kawo gagarumar gyara a hanyoyin tafiyar da gwamnati don samar da ci gaba mai inganci a jihar. A Litinin ɗin nan ne Gwamnan ya bayyana haka a lokacin da ya ke jagorantar zaman Majalisar zartarwar jihar, wanda ya …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Halarci Taron Durba Har An Bashi Sarautar “Wakilin Kauran”
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya halarci bikin hawan Durbar a Ƙaramar Hukumar Ƙauran Namoda a ranar Lahadin nan. Masarautar Ƙauran Namoda na gudanar da wani gagarumin biki na musamman bayan Sallar Idi, wanda aka fi sani da Hawan Durbar duk shekara. A wata sanarwa da mai …
Read More »GOV. DAUDA LAWAL ATTENDS SALLAH DURBAR, GETS NEW TITLE OF WAKILIN KAURAN NAMODA
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor, Dauda Lawal attended the annual Sallah Durbar at the Kauran Namoda local government on Sunday. The Kauran Namoda emirate celebrates Eid with a special event known as Hawan Durbar every year. A statement by the spokesperson of Zamfara Governor, Sulaiman Bala Idris, noted that …
Read More »Za Mu Kakkabe Yan Ta’adda, Bola Tinubu Ya Tabbatarwa Gwamna Dauda Lawal Na Zamfara
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jaddada aniyar gwamnatin sa na kawo ƙarshen matsalar ’yan bindiga da ta addabi Jihar Zamfara. Shugaban ya kuma bayar da umarnin tura ƙarin sojoji tare da ci gaba da kai farmaki kan ’yan ta’adda a Zamfara. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan …
Read More »WE’LL SUSTAIN MILITARY ONSLAUGHT AGAINST BANDITS IN ZAMFARA, PRESIDENT TINUBU TELLS GOV. LAWAL
By; Imrana Abdullahi President Bola Ahmed Tinubu has reiterated his administration’s commitment to end banditry in Zamfara State. The president ordered the deployment of troops and a sustained military onslaught against bandits in Zamfara. In a statement Signed by the spokesperson to the Zamfara Governor, Sulaiman Bala Idris, that made …
Read More »ƘARAMAR SALLAH: GWAMNAN ZAMFARA YA TAYA MUSULMI MURNA, TARE DA YIN KIRA GARE SU SU ZAFAFA WURIN YIN ADDU’AR SAMUN ZAMAN LAFIYA
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya taya ɗaukacin al’ummar Musulmi murnar zagayowar ranar ƙaramar Sallah, tare da yin kiran a ƙara ƙaimi wajen addu’o’in samun zaman lafiya a Zamfara da Nijeriya baki ɗaya. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, …
Read More »