Imrana Abdullahi Tsohon shugaban majalisar wakilai ta tarayya Alhaji Ghali Umar Na’Abba, ya bayyana Gwamnoni a tarayyar Najeriya a matsayin wadanda suka kashe tsari da tanaje – tanajen Dimokuradiyya a Najeriya. Alhaji Umar Na’Abba, ya ce sakamakon son zuciyar da Gwamnonin ke nuna wa ne ya sa babu wata Dimokuradiyya …
Read More »Gwamnonin PDP Za Su Hada Hannu Da Al’ummar Duniya Domin Inganta Dimokuradiyya
Imrana Abdullahi A kokarin ganin an kara inganta harkokin Dimokuradiyya a Nijeriya Gwamnonin Jam’iyyar PDP na kokarin hada Gwiwa da al’ummar duniya domin ganin kwalliya da cimma kudin sabulu Tuni dai Gwamnonin jam’iyyar PDP ta karkashin shugaban kungiyar ta su Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal suka fara tattaunawa …
Read More »