By S Adamu, Sokoto SULTAN of Sokoto and President General , Nigeria Supreme Council for Islamic Affairs, Muhammad Sa’ad Abubakar has expressed readiness to actively support the Economic and Financial Crimes Commission(EFCC) to mandate against financial crimes. The revered monarch gave his words at the weekend when he received on …
Read More »EFCC vows to sustain tempo, says no ex-gov with issue is immune of investigation – Official
By S. Adamu, Sokoto The Economic and Financial Crimes Commission(EFCC) has said that no past governor with corruption issue is immune of investigation by the anti graft agency. Similarly, the commission vowed to sustain its tempo of rigorously pursuing economic and financial crimes related cases irrespective of who is involved. …
Read More »Ba Mu Ce Muna Neman Matawalle Ruwa A Jallo Ba – EFCC
Sabanin irin yadda ake ta yada wadansu rahotanni marasa tushe balantana makama cewa wai Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) na neman tsohon Gwamnan Jihar Zamfara ruwa a jallo, wanda kuma ba hakan bane. Hukumar Efcc ta musanta rahotannin da ake yadawa a kafafen sada zumunta …
Read More »TA TABBATA: Chukkol, Ne Ba Umar Ba shugaban Hukumar EFCC
 Sabanin irin yadda aka bayyana rahotannin baya-bayan nan na cewa Muhammad Umar ya gaji dakatarwar Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban riko na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, sai dai majiyarmu ta tabbatar da cewa Daraktan ayyuka na hukumar Abdulkarim Chukkol shi …
Read More »Umar Ne Mukaddashin Shugaban EFCC
Daga Imrana Abdullahi Mohammed Umar, Daraktan Ayyuka, shi ne shugaban riko na Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa na (EFCC). Nadin nasa ya biyo bayan dakatarwar da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Abdulrasheed Bawa. Tinubu, a wata sanarwa da Daraktan yada labarai na ofishin sakataren gwamnatin tarayya, …
Read More »EFCC Ta Gayyaci Tallen, Tsohuwar Minista
Tsohuwar ministar ma’aikatar da kula da harkokin mata Uwargida Pauline Talken ta je hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ranar Juma’a don amsa tambayoyi kan zargin karkatar da kudi naira biliyan Biyu (2) a lokacin da take kan mulki. An ruwaito Tallen, ta …
Read More »A Fito Da Hujjar Da Ke Kalubalanta ta, Shugaban Efcc Ya Mayarwa Matawalle
Daga Imrana Abdullahi Shugaban hukumar Efcc a tarayyar Najeriya Abdulrasheed Bawa, Ya Cewa Gwamnan Jihar Zamfara ya Fito da hujjar da yake daa ita a Kan batun neman cin hanci da ya yi masa Matawalle ya yi kira ga shugaban hukumar ta Efcc da ya ajiye aikinsa, inda ya ce …
Read More »Abdulrasheed Bawa Ya Nemi In Bashi Cin Hancin Dala Miliyan Biyu – Gwamna Matawalle
…A cikin wadansu kalamai da bangarori biyu na Gwamna Matawalle na Zamfara da kuma shugaban hukumar Efcc suka yi wa Juna ya sa muka yi maku tsakure a kan kalaman nasu kamar yadda suka gudana. Gwamnan Jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle ya zargi shugaban hukumar EFCC Abdulrasheed Bawa, da …
Read More »EFCC tasks Journalists on budget tracking, performance , projects abandonment
By Suleiman Adamu, Sokoto The Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, on Thursday tasked journalists on budget tracking, performance, and whistle blowing on project failures, and abandonment. Chairman of the Commission, Abdulrasheed Bawa, who gave the charge at the opening of a one-day workshop on “Economic and Financial Crimes …
Read More »Likita Ya Ce In Sha Ruwa Da Yawa – Shugaban Efcc Bawa
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban hukumar Efcc Abdulrasheed Bawa ya bayyana cewa Likitan da ya duba shi ya tabbatar masa cewa komai lafiya, amma dai ya sha ruwa da yawa. Bawa ya bayyana hakan ne lokacin da yake tattaunawa da gidan Talbijin na “channels” inda ya ce hakika komai lafiya kalau. …
Read More »