Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ci karo da wasu ‘yan gudun hijira masu zanga-zanga a yankin Ƙaramar Hukumar Tsafe, inda ya tsaya da tawagar sa ya saurari koken jama’a, sannan ya yi jawabai masu tsara jiki. ‘Yan gudun hijirar sun fito ne daga ƙauyukan da suka haɗa da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa