Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal murnar cika shekaru 60 a duniya. Shugaba Tinubu ya yaba wa Gwamnan bisa jajircewar sa na ci gaban jihar Zamfara da kuma jajircewar sa wajen tabbatar da zaman lafiya da tsaro a jihar. Mai bai wa shugaban …
Read More »Wadansu Mata Sun Hada Kudi Suka Sayi Motar Kai Mata Asibiti
Wadansu Mata Sun Hada Kudi Suka Sayi Motar Kai Mata Asibiti Imrana Abdullahi Wadansu mata da ake kira mata masu hankali, ilimi tare da dimbin basira sun yi Kudi Kudi domin sayen motar daukar matan da ke dauke da ciki lokacin haihuwa Su dai matan daga Jihar Jigawa sun hada …
Read More »Sani Sha’aban Ya Samu Jikansa Na Farko
Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoto fitaccen dan kasuwa kuma dan siyasa mai taimakon jama’ Alhaji Muhammadu Sani Sha’aban Danburam Zazza, wanda ke Birnin madina a yanzu ya samu karuwar samun jikansa na farko. Murnar Samun jika na farko wanda Diyyar sa Asma’u Sha,aban ta haifa masa. An …
Read More »
THESHIELD Garkuwa