Home / Tag Archives: Ilimi

Tag Archives: Ilimi

Ilimi Ne Babban Ginshikin Ci Gaban Jihar Zamfara -Gwamna Dauda Lawal

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ayyana ilimi a matsayin wani ginshiƙi mafi muhimmanci ga ci gaban jihar Zamfara. A Larabar nan ne ɗaliban makarantar ‘Leadsprings International Schools’ suka karrama Gwamna Lawal a -GWAMNA Gwamnatin jihar da ke Gusau. Kamar yadda ya ke ƙunshe a cikin wata sanarwa da mai …

Read More »

Malamai Ne Kashin Bayan Samuwar Ilimi – Dikko Radda

  Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda, ya bayyana Samuwar ingantattun malamai a dukkan makarantu a ko’ina a matsayin sahihiyar hangar samar da ilimi mai inganci. Gwamna Dikko Umar Radda ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawar da ya yi da kafar yada labarai ta …

Read More »

Ganduje Ya Bayar Da Kudin Gyaran Makarantun Firamare A Kano

Imrana Abdullahi Kamar yadda aka Sani Gwamnati ta mayar batun ilimin Firamare da Sakandare  kyauta domin a samu ci gaban da kowa yake fatan ganin an samu. Gwamnan Jihar Kano Alhaji Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya mikawa daukacin kananan hukumomi 44 kudin gyaran makarantun Firamare, domin yin  kai tsaye wajen …

Read More »