Daga Imrana Abdullahi Mataimakim darakta a tashar Jirgin ruwan kan Tudu da ke Kaduna kuma mai rikon tashar a yanzu Buba Danjuma ya bayana irin nasarar da suke samu a tashar da suke samun Kwantenar kaya dari biya (500) a wata. Buba Danjuma ya bayyana wa manema labarai hakan ne …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Nuna Jimaminsa Game Da Hadarin Jirgin Ruwa Da Ya Faru A Gumi
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya nuna matuƙar jimamin sa game da ibtila’in haɗarin jirgin ruwan da ya faru a Ƙaramar Hukumar Gummi ta jihar. Da sanyin safiyar ranar Lahadin da ta gabata ne wani jirgin ruwa mai ɗauke da mutum 40 ya kauce hanya, inda ya yi haɗari a …
Read More »Hatsarin Jirgin ruwa: Kakakin Majalisar Abbas ya yi alhinin wadanda abin ya shafa, ya nemi matakan kariya
Daga Imrana Abdullahi Kakakin majalisar wakilai Honarabul Abbas Tajudeen ya bayyana Alhini da bakin cikinsa dangane da hadurran kwale-kwale da aka yi a kasar a baya-bayan nan, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama. Wata sanarwa da Musa Abdullahi Krishi, mashawarci na musamman kan harkokin yada labarai ga …
Read More »