Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na ganin ya ci gaba da tallafawa dimbin al’umma Mata da Matasa Abdul’aziz Abubakar da ake yi wa lakabi da Kaka ya tabbatar wa da jama’a cewa zai ninka dukkan kokarin taimakon da yake yi wa al’umma idan ya samu damar zama dan majalisar …
Read More »Muna Da Makarantar Koyar Da Marayu Kyauta A Kaduna – Abdul’azeez Kaka
Daga Imrana Abdullahi Abdul’azeez Abubakar da ake yi wa lakabi da Kaka, dan takarar majalisar Wakilai domin wakiltar al’ummar Karamar hukumar Kaduna ta Arewa ya bayyana cewa yaye daliban da aka yi wadanda suka haddace littafin Allah Alkur’ani mai girma abin a yaba ne ga wadanda suka yi wannan gagarumin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa