Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da aikin gyara, ingantawa da kuma samar da kayan aiki a cibiyar kula da lafiya ɗaya tilo mallakar gwamnatin jihar, wanda shi ne asibitin ƙwararru na Yariman Bakura da ke Gusau. An gudanar da bikin ƙaddamarwar ne a ranar Alhamis da ta gabata …
Read More »
THESHIELD Garkuwa