Home / Tag Archives: Maniyyata

Tag Archives: Maniyyata

AN YI KIRA GA MANIYYATAN JIHAR BAUCI SU KARA HAKURI

….A Shirye Muke Mu Mayarwa Masu Bukata Kudinsu Hukumar jindadin alhazai ta Jihar Bauchi ta kira yi Maniyyata aikin hajjin Bana da su kara hakuri, su kuma zauna a gidajensu har zuwa lokacin da aka bada sanarwar lika jadawalin jirginsu. Babban Sakataren Hukumar, Imam Abdurrahman Ibrahim Idris, shi ya yi …

Read More »

Rukunin Farko Na Maniyyatan Nasarawa Sun Yi Hadari

Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu na cewa rukunin farko na Maniyyatan Jihar Nasarawa da ke arewacin tarayyar Najeriya a kan hanyarsu ta zuwa filin Jirgin Saman Abuja sun samu hadarin Mota. Su dai Maniyyatan masu aniyar tafiya kasa mai tsarki domin yin aikin Hajji sun fito ne daga …

Read More »