MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Wani jigon al’umma a Jihar Katsina Alhaji Rabi’u Lawal Maska da ake kira “Rabe Mela” ya yi kira ga hukumar zabe da sauran masu ruwa da tsaki a fadin tarayyar Najeriya musamman Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari da su mayar da hankali game da irin yadda …
Read More »ALLAH YA BA NAJERIYA IKON MAGANCE MATSALOLIN TSARO
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI WANI JIGO A HARKOKIN SIYASA A JIHAR KATSINA ALHAJI RABI’U LAWAL MASKA DA AKE YI WA LAKABI DA RABE MELA, YA BAYYANA GAMSUWA DA IRIN YADDA SHUGABA MUHAMMADU BUHARI KE KOKARIN GANIN YA WARWARE MATSALAR TSARO A TARAYYAR NAJERIYA. ALHAJI RABE MELA, YA BAYUANA …
Read More »Yan Bindiga Sun Halaka Mutum 1,Sun Sace Mata 2, Maza Uku Sun Harbi Biyu A Maska Jihar Katsina
Yan Bindiga Sun Halaka Mutum 1,Sun Sace Mata 2, Maza uku Sun Harbi Biyu A Maska Jihar Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar garin Maska da ke karamar hukumar Funtuwa Jihar Katsina sun koka matuka sakamakon rashin tsaron da yake addabarsu lamarin da ya haifar masu da asarar rai da lafiyar …
Read More »