Daga Imrana Abdullahi Honarabul Tahir Gambo Abubakar ya bayyana mata da cewa Kanne ne,Yayye ne, kuma mataye ne da suka kasance kashin bayan al’umma da gaba daya kowa ya san hakan don haka za’a ba su muhimmanci kwarai idan Allah ya kai mu gaci. Honarabul Tahir Gambo ya kara da …
Read More »Za A Samawa Maza, Mata Da Matasa Aiki A Najeriya – Aliyu Waziri
Mustapha Imrana Abdullahi Wani jagoran kokarin tabbatar da rayuwar jama’a ya kara inganta a tarayyar Nijeriya honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri ya jaddada kudirin Gwamnatin tarayyar Najeriya na ganin an samawa Maza,Mata da matasa ayyukan yi na bai daya ta hanyar koya masu kiwon Kaji. Shugaban kungiyar Noman Zamani ta …
Read More »Hakika Aljanu Na Iya Tunzura Mace Ta Aikata Barna – Umar H Kwanar Mai Shayi
MALAM Umar Hashim Kwanar Mai Shayi Unguwar Sanusi, cikin garin Kaduna masani a game da al’amuran bincike a kan Magunguna da Tarihin magabata kuma Malamin addinin Islama sannan mai kishin ganin an samu ingantacciyar al’umma da ke da makarantar Koyar da matasa ilimi, ya bayani kan irin lamarin matar da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa