Daga Imrana Abdullahi Dan Majalisar Wakilai Ta Tarayya daga Jihar Sakkwato honarabul Ibrahim Al Mustapha Aliyu, ya yi kira ga daukacin jama’a da su kara himma wajen bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga jam’iyyar APC a shiyyar arewacin Najeriya da kasar baki daya. Honarabul Ibrahim Al …
Read More »Zan Amince Da Duk Hukumcin Da Hukumar Zaɓe Ta Yanke – Hon Ibrahim Aliyu
Daga Bashir Bello Sokoto, Najeriya Dan Majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Wurno/Raba, dake Jihar Sokoto, Honarabul Ibrahim Al-Mustapha Aliyu ya bayyana cewa zai amince da duk hukumcin da hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ayyana a matsayin sakamakon zaɓen da aka sake gudanarwa. Hon Ibrahim Al-Mustapha wanda …
Read More »
THESHIELD Garkuwa